Farfesa Egwaikhide Umoudu, babban malami dake koyarwa a Makarantar Koyar da Tsaro ta Najeriya ‘NDA’ dake garin Kaduna, ya bayyana cewa gwamatin Najeriya bata ci nasara a yakin da takeyi …
Dabo Online
-
Labarai
Yan Bindiga sun yi garkuwa da dan Majalissar Dokoki na jihar Kaduna akan titin Kaduna-Zaria
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotanni sun bayyana cewa masu yin garkuwa da mutane sun sace wani Dan Majalissar dokoki dan jihar Kaduna. Rahotannin dai sun tabbatar da sace dan majalissar akan titin Kaduna zuwa …
-
LabaraiSiyasa
Kotu ta kwace kujerar Dan Majalissar tarayya na APC ta bawa PDP a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun dake sauraren korafin zaben Sanatoci da ‘yan Majalissu a jihar Kano ta kwace kujerar Majalissar tarayya ta wakilcin karamar hukumar Takai/Sumaila daga hannun Shamsudden Dambazau na APC. Kotun ta …
-
Al'aduLabarai
Kun taba ganin yacce ake Hawan Dokin Kara? Mutanen Fagge a jihar Kano suna gayyata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAl’ummar karamar hukumar Fagge dake cikin birnin jihar Kano, sunyi shura wajen yin sana’o’in Hannu musamman wajen dinkin kaya irin na Hausawa. Sai dai ba’a iya nan mutanen unguwar suka …
-
A dai dai lokacin da watan karshe na jadawalin watannin Addinin Musulunci, Zhul Hijja ya zo karshe, kasashen Musulmai sun fara duban sabon wata. Zuwa yanzu, kasashen Jordan da Aljeriya …
-
Tsohon gwamnan jihar kuma Sanatan Kano ta tsakiya, Mallam Ibrahim Shekarau, ya soki lamirin rushe Masallaci da gwamnan jihar Ribas yayi a makonni da suka gabata. DABO FM ta binciko …
-
Labarai
Kungiyar masu sarrafa Shinkafa zasu fara siyar da kowanne buhu akan N13,300
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar masu sarrafa Shinkafa a Najeriya ‘RIPAN’ ta aminta da fara siyar da buhun shinkafa akan Naira 13,000 kowanne buhu. Kungiyar ta bayyana haka ne a ranar Alhamis, 29 ga …
-
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Manchester United, Alexis Sanchez ya kammala tafiya kungiyar Inter Milan ta kasar Italiya da taka leda. Kungiyar Man Utd ce ta sanar …
-
BincikeLabarai
Mansura Abdulaziz, ta Jami’ar Bayero a Kano ta gano maganin cutar ‘Cancer’ daga Itatuwan Gargajiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMansurah Abdulaziz, kwararriya kuma masaniyar kwayoyin halitta dake aiki a cibiyar bincike sashin ‘Biotechnology’ na Jami’ar Bayero dake Kano, ta yi gagarumin kokari waje taimakon kawar da cutar ‘Cancer’. Kwararriyar …
-
Wasanni
Virgil van Dijk ya doke Messi da Ronaldo wajen lashe kambun gwarzon shekara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan wasa mai tsaron baya na kasar Holland, Virgil van Dijk ya lashe kambun na gwarzon shekara a tarayyar Turai. Dan wasa Cristiano Ronaldo da Lionel Messi ne suke a …
-
Labarai
Jihohin Kano, Katsina da Jigawa zasu fuskanci matsanancin rashin wutar Lantarki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKamfananin dake rarraba wutar lantarki na ‘KEDCO’ ya bayyana shirinshi ya katse haske wutar lantarki a jihohin Kano, Katsina da Jigawa bisa rikakken bashin da suke bin mutane. Shugaban gudanarwar …
-
Kiwon Lafiya
Cin Nama yana kara yawaitar wari a jikin ‘Dan Adam – Masana
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMasana kiwon lafiya sun binciko cewa cin Jan Nama, ma’ana naman babbar Dabba yana kara wari a jikin Dan Adam. Wari a jiki ‘Dan Adam yana zuwa ne a lokacin …
-
Labarai
An kashe malamin addini tare da cinnawa gawarshi Wuta a jihar Taraba.
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWasu masu dauke da makamai sun hallaka malamin addinin Kirista a cigaba da rikicin kabilu a jihar Taraba. Limamin da aka bayyana da Rabaren David Tanko a Kufai Adamu, dan …
-
Labarai
Gwamnati Najeriya ta sheka ‘Al-Kazzibu’ akan ceto daliban ABU guda 3 – Dangin daliban
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA jiya laraba ne dai rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta bada sanarwa cewa ta ceto daliban jami’ar ABU Zaria guda 3. Rundunar ta fitar da sanarwar ta hannun mai …
-
Dukkanin manyan kabilun Najeriya suna kokawa kan cewa shugaba Muhammadu Buhari ba yi musu adalci, kodai wajen rabon mukamai ko kuma wajen yin ayyukan raya kasa. Mutanen Yanki Arewa musamman …
-
Kotun sauraren korafe-korafen zabe dake da zama a jihar Binuwai ta kwace kujerar majalissa tarayya mai wakilcin Oju da Obi daga hannu APGA ta kuma baiwa PDP. Sashin Hausa na …
-
DuniyaLabarai
Sama da ‘yan Birtaniya miliyan 1 sun sanya hannu don kada a soke Majalissar kasar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKorafin yanar gizo-gizo da ‘yan kasar Birtaniya suka shigar na rashin amincewa da bukatar sabon Firaministan kasar na soke majalissar dokokin kasar ya samu goyon bayan mutane sama da miliyan …
-
Kafar Dabo FM tana neman ma’aikata da zasu bada gudunmawa wajen tafiyar da ayyukanmu na yau da kullin. Muna neman wadanda zasuyi aiki damu, aikin gudunmawa domin tallafawa wannan kafa …
-
Bincike
Kwanaki 131 tin bayan saka hannun shugaba Buhari akan dokar karin albashin N30,000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar Alhamis, 18 gawatan Afrilun 2019, shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu na aminta da karin biyan albashin ma’aikatan Najeriya daga N18,000 zuwa N30,000. Har kawo yanzu dai karar …
-
Labarai
Mun gaji da gafara Sa bamu ga Kawo ba akan karin Albashin N30,000 – Kungiyar Kwadago
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar kwadago ta Najeriya tayi watsi da yin Allah wadai da tsaikon fara biyan ma’aikata sabon Albashi na N30,000 da gwamnatin tarayyar Najeriya take yi. Shugaban kungiyar, Dakta Ayuba Wabba, …
