Kwamitin karbar mulkin wanda gwamna jihar Zamfara, Bello Matawalle ya kafa a zargi tsohon gwamnan jihar Abdulaziz Yari da bannatar da tsabar kudi na Naira biliyan N251,849,482.50 Shugaban kwamitin tare …
Dabo Online
-
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya INEC, Farfesa Mahmud Yakubu, ya bayyana cewa babu wani tsarin zabe da yake cikakke da babu kuskure a ciki. SHugaban ya bayanna …
-
Labarai
Sarkin Kano Sunusi II ya zama shugaban jami’ar gwamnatin jihar Ekiti
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, ya zama shugaban jami’ar gwamnatin jihar Ekiti. Kamfanin dillancin labarai na Najeriya ‘NAN’ ya rawaito cewa Darakta labarai da kula kula da harkokin …
-
Labarai
Kotu ta watsar da bukatar Atiku na bincikar kundin tattara sakamakon zaben 2019 daga INEC
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun dake sauraron kararrakin zaben shugaban kasar Najeriya tayi watsi da bukatar Atiku Abubakar da jami’iyyar PDP na samun damar bincikar kundin bayanan hukumar INEC. Kotun tace tayi watsi da …
-
Taskar Malamai
Jahilci ne baƙiƙƙirin wani jahili yace azumin ‘Sittu Shawwal’ ba Sunnah bane – Bn Uthman Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Muhammad Bn Uthman Kano, babban limamin masallacin Sahaba da ke jihar Kano yace dukkanin wani wanda yace azumin ‘Sittu Shawwal’ bidi’a ne ya fada ne dan jahilci, shubha ko …
-
Labarai
Ina siyarwa da masu garkuwa da mutane bindiga akan N30,000 da harsashi N700 – Dillali
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wani sumame da rudunar ‘yan sandan Najeriya reshe jihar Naija ta kame wani dillanin safarar bindigogi da harsasai zuwa ga ‘yan fashi da makami da masu garkuwa da mutane. …
-
-
Labarai
An samu ragin N51,170 daga cikin Naira miliyan 1.5 na kudin aikin Hajjin 2019 – NAHCON
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar aiki Hajji ta kasa Najeriya NAHCON, ta rage kudin aikin hajjin shekarar 2019 bayan wata ‘yar bita data gudanar game da kudaden. A wata sanarwar da hukumar ta fitar …
-
Labarai
Sarkin Kano Sunusi ya zama shugaban Jami’ar gwamnatin jihar Borno
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn Sarkin Kano, mai martaba Muhammadu Sunusi II, a matsayin shugaban jami’ar gwamnatin jihar Borno. Mataimakin shugaban jami’ar, Farfesa Umar Kyari Sandade tare da babban sakataren ma’aikatar Ilimi ta jihar …
-
Labarai
Hukumar Alhazai ta rage kudin aikin Hajjin 2019 tare da kara wa’adin biyan kudi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar aiki Hajji ta kasa Najeriya NAHCON, ta rage kudin aikin hajjin shekarar 2019 bayan wata ‘yar bita data gudanar game da kudaden. A wata sanarwar da hukumar ta fitar …
-
Labarai
‘Mijinta ne yayi mata dukan tsiya ya caka wa kanshi wukar’ – Waye me gaskiya tsakanin dangin miji da matar?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTin bayan bayyanar faruwar wannan lamari ake ta samun rahotanni daban daban. Sai dai yayin binciken mu a nan DABO FM mun tattaro wasu bayanai daga majiyoyi guda hudu. DABO …
-
Labarai
Anyiwa Fatima Musa aure da Sa’eed a watan farko na haduwarsu bayan an rabata da wanda take so
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAuren dole ne yasa Fatima Musa ta caccaka wa mijinta wuka bayan haduwarsu da wata 1 kacal Bayan bincike da DABO FM ta gudanar, mun gano makasudin yunkurin da Fatima …
-
Labarai
Amarya ta caccaka wa mijinta wuka a karo na 3 da take yunkurin kashe shi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAmaryar da ake zargi dake zama a jihar Kano ta caccakawa mijinta wuka a ciki bayan zamansu na watanni 6. An zargi Fatima Musa da caccakawa mijinta mai suna Sa’eed …
-
Labarai
An daura wa yaro dan shekara 15 aure da budurwarshi ‘yar 14 bayan yayi mata ciki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da zakulo labarai na abubuwan da suke wakana a lungu da sako, yau mun garzaya shafin Gossip Mill Nigeria. Iyayen yara duka biyu sun yanke shawarar daurawa ‘yayannasu …
-
Labarai
Amarya a Kano ta caccakawa mijinta wuka bayan aurensu da watanni 6
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn zargi amaryar dake zama a jihar Kano ta caccakawa mijinta wuka a ciki bayan zamansu na watanni 6. An zargi Matar mai suna Fatima Musa ta caccakawa mijinta mai …
-
Ra'ayoyi
Ke kaza kinzo da tone-tone, kin tona rami har hudu dan garaje – Sarkin Waka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShararren mawakin wakar Hausa, Naziru M Ahmad, yayi martani da wasu kalamai da suke nuni da yayi su ga gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje. Wannan ne karon farko …
-
Labarai
Farashin gangar danyen man fetur ya tashi da kashi 6 a kasuwar duniya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGangar danyen man fetur yayi tashin gwauron zabi a kasuwar duniya da kashi 6 a satin daya gabata. Hakan na zuwa ne yayin fargabar hari da sojojjin kasar Amurka suke …
-
Labarai
‘Yan gudun hijira a Zamfara sun fara komawa gidajensu bayan samun ingantuwar tsaro
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSakamakon samun zaman lafiya da jami’an tsaro suka samo, yasa ‘yan gudun hijira da dama sun fara kaura daga sansaninsu zuwa garuruwansu na asali a jihar Zamfara. Yusuf Idris, babban …
-
Labarai
Bamu hana Almajiranci yanzu ba, sai dai muna da muradin haramtawa a nan gaba – Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya bayyanawa cewa har zuwa yanzu gwamnatin bata kai ga haramta tsarin karatun almajiranci ba, sai dai akwai muradin haramtawa anan gaba. Shugaba Buhari ya …
-
Taskar Matasa
‘Yar Najeriya mai shekaru 21 tayi fice bayan kammala karatun kiwon lafiya a kasar Turkiyya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYar Najeriya mai shekaru 21 da ta kammala karatun digirinta a fannin “Nursing” ungozoma tayi fice a cikin daliban kasashen waje da suka kammala karatun tare. Maryam Ahmad Abdulhamid, yar …
