Masana sun tabbatar da tusa a matsayin babbar hanya ce dake magance cututtuka irinsu; Ciwon Zuciya, Ciwon Siga, Rage rikicewar tsofaffi da Ciwon Gabbai. Masana a jami’ar Delta Zeta dake …
Dabo Online
-
Shashin Hausa na BBC ya rawaito cewa masu garkuwa da mutane sun hallaka turawa biyu a jihar Kaduna. Rohotan yace ‘yan bindigar sun kashe turawan ne a wani wajen shakatawa …
-
Labarai
Aisha Buhari zata gina katafariyar Jami’ar Kudi mai zaman kanta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineUwargidan shugaba Muhammadu Buhari, Hajiya Aisha Muammadu Buhari ta bayyana shirin ta na gina jami’ar Kudi a Najeriya. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, Haj Aisha Buhari ta bayyana haka …
-
Labarai
Attajirai ne suke da hakkin samawa Matasa aiyukan yi – Sarki Sunusi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai martaba Sarkin Kano, Mallam Muhammad Sunusi na biyu yace attajiran jihar Kano ne suke da hakkin samawar da matasa aiyukan yi a fadin jihar Kano. Sarkin ya ce Alhaji …
-
Nishadi
‘Yan Matan Arewa sun fara tallar kansu ga Mazan Aure tin bayan Auren yaro ‘dan shekara 17
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTin bayyanar auren Abba, yaronnan mai shekaru 17, mata dayawa a shafukan sada zumunta suka bullo da wata sabuwar hanyar neman mazan aure musamman a manhajar Instagram. Bayan bincike da …
-
Labarai
Duk ma’aikacin da ba a bashi albashin ₦30,000 ba, ya kai kara gaban Ministan Kwadago
by Dabo Onlineby Dabo Online– Dokar ta fara aiki nan take. – Dole dukkanin ma’aikatun na gwamnati da masu zaman kansu su biya ma’aikatansu N30,00 mafi karanci. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannun …
-
Shashin Hausa na BBC ya rawaito cewa; “Rundunar ‘yan sandan Najeriya a jihar Jigawa ta tabbatar cewa barayi sun halaka mutum daya tare da jikkata wasu mutane, a wani hari …
-
Wata babbar kotun tarayya dake Kano a ranar Alhamis ta tabbatar da Hon. Shamsuddeen Bello Dambazau a matsayin halastaccen wakilin kananan hukumomin Sumaila da Takai a majalisar tarayya. Saura labarin …
-
Labarai
NNPC: Farashin sauke Man Fetur ya koma N180 – Minista Kachikwu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKaramin ministan Man Fetur na Najeriya, Mr Ibe Kachikwu yace kudin sauke Man Fetur da akeyi yanzu ya zama N180 duk Lita daya. Ya bayyana cewa kudin sauke man yafi …
-
Labarai
Kungiyar Kiristoci ta bawa ‘Yan gudun Hijira Naira miliyan 7, buhunhunan shinkafa 500 da kayan sana’a
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar Kiristocin Najeriya ta CAN, ta kai ziyara sansanin ‘yan gudun hijirar jihar Borno wadanda keda mafaka a Cocin EYN Kungiyar dai ta ba da gudumuwar kayayyakin abinci da kekunan …
-
Daga karamar hukumar Kumbotson jihar Kano, wata matar auren ‘yar shekara 15 ta zubawa mijinta guba a cikin abinci. Hassana Lawan 15, tayi kokarin kashe mijinta nata Sale Abubakar 35, …
-
Siyasa
Babu dan PDP ko daya da zai rike mukami a shugabancin Majalissar Tarayya – Oshiomole
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAdams Oshiomole, shugaban jami’iyyar APC na kasa yace ‘yayan jami’iyyar APC ne kadai zasuyi shugabancin kwamiti a majalissar tarrayar a cikin wannan zangon da za’a shiga. Oshiomhole ya bayyana haka …
-
Labarai
Canada tace bata roki Buhari kan daukar ‘Yan Najeriya miliyan 1 aiki a kasar ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineOfishin jakadancjn kasar Canada dake Abuja ya nesanta kasar da rokon shugaba Muhammadu Buhari kan ya bari ‘yan Najeriya miliyan 1 suje Canada domin yin aiki. Ofishin jakadancin ya bayyana …
-
Labarai
Indiya: An kama dan Najeriya da Hodar Iblis “Cocaine” a kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar yan sanda a kasar Indiya ta cafke wani dan Najeriya dauke da miyagun kwayoyi. Dan Najeriyar mai suna Ikenna ya kasancewa yana zama ne a kasar ta Indiya ba …
-
Labarai
Hotuna: Gwamnatin Ganduje ta kusa kammala wasu aiyukan gadajen sama da kasa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineCikin Hotuna: Gadar kasan da gwamnati jihar Kano takeyi karkashin jagorancin Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje a birnin Kano. Gadar da take a titin Magaji Dambatta Road, tsohon shatale-talen Dangi. …
-
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i ya bawa dukkanin mukarraban gwamnatinshi umarnin rubuta takardar ajiye aiki. Jaridar The Nation ta rawaito cewa Gwamna ya bada umarnin ne ga dukkan ma’aikata …
-
Labarai
Kamaru: An bawa Atiku Abubakar wa’adin kwana 21 ya koma Kamaru
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata kugiyar gamayyar kananan kabilun Najeriya tayi kira ga dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi afuwar ‘Yan Najeriya tare da ficewa daga kasar …
-
Labarai
Kotu ta daure dan gwagwarmaya shekara 12 bayan ya tona asirin cin hancin hukumar Alhazai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban kotun tarayya da ke zama a Maitama babban birnin tarayya Abuja ta yankewa dan gwagwarmayar nan, Ibrahim Garba Wala da aka fi sani da IG Wala daurin shekaru 12 …
-
Hadin gwiwar rundunar Sojin Najeriya da Kamaru sun samu nasarar kashe ‘yan kungiyar Boko Haram a wani sumame da suka kai ranar 13 ga watan Afirilun 2019. Sanarwar da Daraktan …
-
Ra'ayoyi
Zuwa ga Shugaba Buhari: Shekaru 4 Kenan, Chanjin da muke jira yaki zuwa, Daga Nasiru Salisu Zango
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWasika zuwa ga Shugaba Muhammadu Buhari. Daga Salisu Nasiru Zango. “Ina fatan Shugaban mu yana cikin koshin lafiya, koda yake wannan a bayyane yake domin yawan tafiye tafiye da Baba …
