Gwamnatin kasar Burundi ta fara dakatar da BBC da VOA daga watsa shirye-shirye a Burundi a watan Mayu 2018. Da take sabunta dakatarwar, gwamnatin Burundi ta zargi VOA dayin amfani …
Dabo Online
-
Labarai
‘Yan Kungiyar Boko Haram sun kwashe makamai dake cibiyar binciken Sojoji a Borno.
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWasu mayakan kungiyar boko haram sun kai hari wata cibiyar binciken soji dake kudancin Jihar Barno inda suka kwashe tarin makamai. Kamfanin dillancin labaran Faransa na AFP yace mayakan sun …
-
Labarai
Kamfanin Kera Motoci mallakar sojojin Najeriya na bukatar Naira Biliyan 1 – Buratai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Rundunar Sojojin Najeriya, Tukur Buratai yace rundunar zata yi kokarin nemawa kamfanin Naira Biliyan 1. Buratai ya bayyana haka ne a waje nuna karshen taron mako na shugaban hafsin …
-
Labarai
Duban Lafiyar Sheikh: Kasar Iran ta yabawa shugaba Buhari kan El-Zakzaky
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin kasar Iran ta yabawa shugaba Muhammadu Buhari bisa barin manyan likitoci daga kasar waje domin duba lafiyar Sheikh Zakzaky tare da matarshi. Kasar ta fitar da sakon yabon ne …
-
Labarai
Buhari ya bada kyautar $500,000, Babura da Motoci ga kasar Guinea Bissau
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari ya bada kyautar dala dubu dari biyar, kwatankwacin Naira miliyan 180 ga kasar Guinea domin gudanar da zabubbuka dake karatowa a kasar. Mai magana da yawun shugaban, …
-
Gwamnatin jihar Kano, karkashin gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje tace ta kammala shirinta ta kaddamar da shirin inganta harkokin zirga zirga a cikin birnin Kano. Gwamnatin ta kaddamar da shirin …
-
Siyasa
Nine Malamin Sanata Kwankwaso a Siyasa – Musa Iliyasu Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKwamishinan raya karkara na jihar Kano, Hon Musa Iliyasu Kwankwaso yace shine ya fara shigar da tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Kwankwaso siyasa lokacin da yana matsayin mataimakin Darakta a …
-
Karfin wutar lantarkin Najeriya ta ragu da 3,231 MW a ranar Laraba bayan mako daya na lalacewar na’ura. Bayanai da suke fitowa daga matattarar bayanan kamfanin na ‘Transmission Company of …
-
Labarai
Mahaifin Kakakin Majalissar Jihar Kano, Kabiru Alhassan Rurum ya rasu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAllah ya yiwa Mahaifin kakakin majalisar jihar Kano, Rt Hon Kabiru Alhassan Rurum rasuwa. Gidan Talabijin dake jihar Kano na ARTV (Mai Asin da Asin), ya rawaito a labaran karfe …
-
Kiwon Lafiya
Mata suna gane Namijin dake musu karya ‘Ido na Ganin Ido’ – Masana
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata shiyar karatun Ilimin magani na Pharm D dake kasar Pakistan, tayi wani bincike akan kwakwalan mata da maza. Binciken ya nuna wasu abubuwa da kwakwalan mata suka fi na …
-
Labarai
Buhari zai kai ziyarar sirri zuwa kasar Birtaniya a yau Alhamis
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammad Buhari zai je kasar Birtaniya a yau Alhamis kamar yadda fadar gwamnati ta bayyana. Buhari dai zai shafe kwanaki 5 a kasar kamar yadda mai magana da yawun, …
-
Nishadi
Wasu Matan Arewa suna nemawa Mahaifiyarsu mai shekaru 60 miji a shafukan sada zumunta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da zakulo irin abubuwan da suke faruwa tsakanin Mata da mazan Arewa a shafukan sada zumunta, yau ma mun sake komawa manhajar Instagram inda mukayi duba a shafin …
-
Labarai
Gwamnatin Ganduje zata biya ₦30,600 a matsayin mafi karancin albashi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano karkashin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje tace zata biya ₦30,600 a matsayin mafi karancin albashin ma’aikacin jihar Kano. Sanarwar ta fito daga hannun babban mai baiwa gwamna Ganduje …
-
Labarai
Wani Mai gadi ya zabi ayi rijiyar burtsatse a kauyensu da a gina masa gida
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani Mai gadi ya mayar da kyautar gida da mai gidanshi dan kasar Indiya ya bashi domin kai bukatar yin rijiyar burtsate a kayensu. Musa Usman, wanda yake da zama …
-
Labarai
Kungiyar ISIS ta dauki alhakin harin Sri Lanka daya kashe mutane 320
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar ‘Yan ta’addar ISIS tace itace ta gudanar da hari a kasar Sri Lanka, ta fitar da hotunan mayakanta da tace suna su kai hari a ranar Lahadin data gabata. …
-
Labarai
Buhari zai jagoranci raba motocin zirga-zirga 820 a jihar Legas
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari zai ziyarci jihar Legas a yau Laraba, 24/03/19 domin bude wasu manyan manyan ayyuka da gwamnatin jihar tayi. Ofishin yada labaran jihar Legas ne ya fitar da …
-
Labarai
Wani mutum ya kone kanshi saboda tsananin talauci a jihar Ebonyi
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan sanda a jihar Ebonyi suna gudanar da bincike kan rahoto da suka samu na wani mutum daya kone kanshi a jihar saboda baya iya ciyar da kanshi. ‘Yan sanda …
-
Kiwon Lafiya
Lemon Tsami yana kare jiki daga daukar cutar “Cancer”, Daga Dr Guru Prasad
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDr Guruprasad Reddy, babban Likita na bangaren zuciya da sanin kwayar halittar dan adam a makarantar lafiya ta OSH dake kasar Rasha, ya kammala binciken dake gudanar akan ciwon Daji …
-
Babban Ministan watsa labarai a Najeriya, Alhaji Lai Muhammad yace gwamnatin su ta samar da guraben ayyuka miliyan 12 a fadin Najeriya. Ministan ya bayyana haka ne a wata hira …
-
Labarai
“Abacha, Ado Bayero, Buhari da Umaru Yar’adua, ba ‘yan Najeriya bane” – Bincike
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn sake gyara rahotan ranar 18/01/2020 Gidan Rediyo Cool FM dake jihar Legas ya fitar da wani rahoto da cewa Gen Abacha, Marigari Mai Martaba Alhaji Ado Bayero, Shugaba Buhari …
