‘Yan sanda sun samu nasarar cafke kwamishinan kananan hukumomi na jira Kano, Murtala Sulen Garo a daren yau Litinin da misalin karfe 1:40 na dare. Kwamishinan wanda suke tare da …
Dabo Online
-
Siyasa
Kai Tsaye: Sakamakon Zabe daga Birnin Kano da kewaye, Daga gidajen Rediyon Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKai Tsaye: Ku rika loda wannan shafin domin sabon sakamako. Ungogo: Gwamna APC: 26,843 PDP:42,247 PRP:3622 Sumaila: Gwamna APC: 23,934 PDP: 16,606 PRP: 1929 Adadin Kuri’u: …
-
Siyasa
Zaben Gwamna: Gwamnan jihar Adamawa ya fadi akwatin gidan gwamnati
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Adamawa, Muhammad Bindow, yayi rashin nasara a akwatin gidan gwamnatin Adamawa. Ga yadda sakamakon yake: APC: 108 PDP: 167
-
IJami’iyyar PDP ta lashe akwatin tsohon gwamnan Kano Dr Rabi’u Kwankwaso a mazabar sa dake garin Kwankwaso a karamar hukumar Kwankwaso. Ga yadda sakamakon yake: Gwamna: APC: 201 PDP: 407
-
Siyasa
Zaben Gwamna: Wasu fusatattun matasa sun kone mota cike da dangwalallun kuri’u a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFisatattun matasan sun sakawa motar wuta bayan da aka gane tana cike da dangwalliyar kuri’a. Al’amarin ya faru a mazabar ‘dan maliki dake karamar hukumar Kumbotso a cikin garin Kano. …
-
Siyasa
Zaben Gwamna: Mataimakin Ganduje ya sha kayi a akwatin gidanshi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMataimakin gwamnan jihar Kano, Dr Nasiru Yusuf Gawuna ya fadi a akwatin mazabarshi inda yake dangwala kuri’a a mazabarshi ta Magwan Ga yadda sakamakon ya kaya: APC: 197 PDP: …
-
Siyasa
Zaben Gwamna: An kama wata mota cike da dan gwalallun kuri’u a jihar Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da gudanar da zaben gwamnoni tare da ‘yan majalissun jiha a yau Asabar, jami’an tsaro sunyi arangama da wata mota cike da dangwallalliyar kuri’a a mazabar Magwan dake …
-
Siyasa
Zaben Gwamna: Jami’an tsaro sun damke wata mota dankare da kudade a Sokoto
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da gudanar da zaben gwamnoni hadi dana ‘yan majalissun jiha, jami’an tsaro sun damke wata babbar mota wacce take cike da kudi. Jami’an tsaro hadi dana hukumar EFFC …
-
Siyasa
Zaben2019: INEC ta dage zabe a jihar Adamawa bisa mutuwar ‘dan takara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar zabe ta INEC ta dage gudanar da zaben ‘yan majalissun jiha a wani shashi na jihar Adamawa bisa rasuwar Adamu Kwanate. Kwanate dan jami’iiyar APC ya rasu ne yayin …
-
Sanin kowa ne cewa ilimi shi ne jigon rayuwar alumma a kowane matakin rayuwa, babu wata alkarya da zata samu cigaba ko kuma ta zama abin kwatance a idon duniya …
-
A cigaba da jan hankalin al’ummar Najeriya musamman mutane na arewaci akan siyarda ‘yancin da dokar kasa ta baiwa kowa. Muna kara godiya ga Allah, daya sa muka ga zaben …
-
A safiyar yau, akaga bidiyon tsohon shugaban kasar Najeriya Chief Olusegun Obasanjo yana gudu wajen arcewar daga filin tashin jirgin sama na Murtala Muhammad dake jihar Lagos. Har yanzu ne …
-
Siyasa
Kaduna: Hatsari ya ritsa da wasu matasa a wajen murnar cin zaben Shugaba Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA saifyar yau, al’ummar Najeriya magoya bayan shugaba Muhammadu Buhari suka fito domin nuna murnar lashe zaben da yayi a zaben da gudanar asabar din data wuce. Sai dai labarai …
-
Tsohon dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar yace bai yadda da sakamakon zaben 2019 ba. Alhaji Atiku Abubakar ya wallafa bayanan kin amincewa da sakamakon …
-
Siyasa
Kada Atiku ya yarda da sakamakon zabe, domin magudi akayi – Dr Ahmad Gumi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wani sako da Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya wallafa a shafinshi na facebook, yayi kira ga Alhaji Atiku Abubakar da yakai kara kotu akan rashin yadda da sakamakon zabe. …
-
Labarai
Kishi: Wata mata ta rikito da mijinta daga bene, bayan da ta ce ya cije ta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMata ta rikito da mijinta daga kan kafar bene, bayan da tace ya cije ta a unguwar Dorayi dake birnin Kano. Matar mai suna Rashida Sa’idu Muhammad, tace wata ‘yar …
-
Sanatan Kano ta tsakiya, Engr Rabi’u Musa Kwankwaso yayi kira ga magoya bayanshi dasu zama masu hakuri tare da tabbatar da zaman lafiya bayan an fitar da sakamakon zabe. “Ina …
-
Siyasa
#NigeriaDecides2019: Alamu sun nuna kifewar Kwankwaso, Saraki da Dino Melaye
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da tattara bayanan kuri’un da mutanen Najeriya suka kada, dukkan alamu sun nuna faduwar Kwankwaso tare da ‘dan takarar daya tsayar karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Hon Aliyu Sani …
-
-
A cigaba da tattara bayanan sakamakon mazabun fadin tarayyar Najeriya, dan takarar PDP, Atiku Abubakar ya lashe akwatin kofar gidan Kwankwaso. Ga jerin kuri’u APC – 72 PDP – 156
