Dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya sha kayi a akwatin daya kada kuri’a a jiharshi ta Adamawa. Ga jerin kuri’un ATIKU – 167 BUHARI …
Dabo Online
-
NajeriyaSiyasa
#NigeriaDecides2019: Jami’ai sun harbe Agent din PDP a jihar Rivers
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaridar Independent ta rawaito cewa an harbe wani Agent din jami’iyyar PDP a mazabar “Ward 10” dake karamar hukumar Akuku-Torun. Sauran labarin na zuwa…..
-
NajeriyaSiyasa
#NigeriaDecides2019 : Atiku ya kada kuri’arshi a garin Yola
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iiyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya kada kuri’arshi a garin Yolan jihar Adamawa
-
-
A safiyar yau ta Asabar, ranar da ‘yan Najeriya zasu kada kuri’unsu na zabar sabon shugaban kasa tare da ‘yan majalissun wakilai da dattijai. Da misalin karfe 5:52am, an jiyo …
-
Siyasa
Zaben2019: Duk bakin cikin su sai na siyar da NNPC – Atiku Abubakar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya kara jaddada matsayinshi na cefanar da hukumar NNPC, abinda ya kira babu gudu, ba ja da baya. Atiku …
-
-
Siyasa
Zaben2019: ”Yan daban’ APC sun afka wa tawagar Kwankwaso a Bebeji
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da zagayen yakin neman zaben dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iiyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf, yau Alhamis tawagar da tsohon gwamnan jihar Engr Rabi’u Kwankwaso …
-
Labarai
Gwamnatin PDP ta kaddamar da jirgin sama mallakar jihar Akwa Ibom
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Akwai Ibom karkashin gwamna Udom Gabriel Emmanuel, ta kaddamar da jirgin sama mallakar jihar. Kamfanin jirgin mai suna IbomAir zai fara aiki ne a cikin wannan makon da muke …
-
Labarai
Sojin Najeriya sun gano wata makarkashiya da ake shiryawa a jihar Rivers
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShiyya ta 6 ta rundunar sojin Najeriya dake a garin Fatakwal, babban birnin jihar Rivers tace ta samu bayanan dake nuni da dauko hayar bata gari domin tada hargitsi a …
-
Labarai
Akwai yiwuwar dasa abubuwan fashewa a guraren zabe, kasuwanni da guraren bauta – Masu Sa’idon Zabe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cewar wasu masu saka ido akan zabe wadanda suka zo daga kasar Afrika ta Kudu, sunce akwai yiwuwar tashin bama-bamai a wajen zabe. Mphoentle Keitseng, mai yada labaran hukumar, …
-
Dan takarar shugaban kasa a inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar yace yana nan akan matsayinshi na siyarda ma’aikatar NNPC. Atiku ya bayyana haka ne yau, a wani taro daya …
-
Labarai
Kano: Ganduje ya tsige Sheikh Daurawa daga mukamin kwamandan Hisbah
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA jiya Talata, 19/02/2019, wasu majiyoyi daga jihar Kano suka rawaito matakin da gwamnatin jihar Kano karkashin Dr Abdullahi Umar Ganduje, khadimul Islam ta dauka na korar babban sakataren Sheikh …
-
Siyasa
Zaben2019: Ina kiran magoya bayana da su zabi shugaba Buhari – Salihu Takai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PRP, Mal Salihu Sagir Takai yayi kira ga magoya bayanshi da su zabi shugaba Muhammadu Buhari a matakin shugaban kasa. Mal Salihu …
-
An kama jirgin ne da yammacin yau a jihar Kano. Jirgin da aka cika makil da kudi ya kasa tashi saboda yawan kudin da aka cika a jirgin. Hukumomi masu …
-
Da yake bayyanawa ‘yan sanda, Malam Mustapha, yace zargin da ake masa na kwanciya da kanwar matarshi sau uku ba gaskiya bane, sai dai ya amsa cewa ya kwanta da …
-
Shugaba Muhammadu Buhari, yayi kira ga yan Najeriya dasu zama masu kaucewa hargitsi ko wana iri a filin zabe. Shugaban yayi wannan jawabi ne a yau, Litinin, a wani taro …
-
Siyasa
Zaben2019: Idan Ganduje ya dame mu, har gida zan sa a kamoshi – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wata hira da Sanatan Kano da tsakiya, Engr Rabi’u Kwankwaso yayi da gidajen radiyon Kano, ya bayyana takaicin bisa zuwan wasu matasa gidanshi su yage masa fasta. Matasan da …
-
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC tayi tsokaci bisa labarin data samu na kama kuri’a a gidan gwamnatin jihar Kogi, kuri’un da rahotan ya bayyana an daddangwalawa jami’iyyar APC a …
-
Siyasa
Zaben2019: Idan Ubangiji ne zai kirga kuri’u babu yadda Buhari zai iya cin zabe – Buba Galadima
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban tafiyar R-APC, jigo a yakin neman zaben Atiku Abubakar, tsohon na hannun damar shugaban kasa Muhammadu Buhari yace babu yadda za’ayi shugaba Buhari ya samu nasara. Buba Galadima yayi …
