Wani matashi, masoyin shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana irin cikakkiyar soyayyar da yake yiwa shugaban, soyayyar da ke cike da abun mamaki. Matashin ya sha wallafa ire-iren wadannan kalamai a …
Dabo Online
-
LabaraiSiyasa
Zaben2019: Ba a kama wani matashi ‘dan PDP da bugaggen sakamakon zabe ba, labarin bogi ne – Hukumar ‘Yan sanda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar ‘yan sandan jihar Akwa Ibom tace rahotan da ake ta yadawa a kafafen sada zumunta, ba wani abu bane illa bogi. Rundunar tace batada da wata masani game da …
-
Kungiyar Boko Haram ta kashe mutane 15 tare da yin awon gaba da mutun 12 a wasu hare-hare data kai a karamar hukumar Jere da Gwoza dake jihar Borno. ‘Yan …
-
LabaraiSiyasa
‘Yan daba sun kashe ma’aiktan INEC biyu, sun kone motoci a Akwai Ibom
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan daba sun kashe ma’aiktan INEC biyu, sun kone motoci 2 a Akwai Ibom. Wasu bata gari da ake zargin ‘yan daban siyasa ne, sun kai farmaki wani ofishin hukumar …
-
LabaraiSiyasa
Zaben2019: Ba abinda Buhari zai min, ko babu shi zanci zabe – Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, yace zaben 2019 ko da Shugaba Buhari ko babu shi zai ci zaben shi. A wata hira da gwamnan yayi a gidan radiyon …
-
LabaraiNajeriya
Zaben2019: Najeriya zatayi asarar biliyan 140, dalilin dage zabe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar ‘yan kasuwar Najeriya (NANTs), Mr Ken Ukaoha, yace Najeriya zatayi asarar naira biliyan 140 saboda dalilin dage zaben shugaban kasar da akayi wanda aka shirya gudanarwa yau Asabar. …
-
Biyo bayan dage babban zabe da hukumar INEC tayi a yau Asabar, lamarin ya jawo cece kuce a tsakanin al’ummar Najeriya. Mutane musamman matasa sun bayyana rashin jin dadinsu da …
-
Labarai
Zabe2019: An kama ‘dan PDP da sakamakon zabe na bogi, a jihar Abia
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn kama wani matashi tare da sakamakon zaben shugaban kasa a jihar Abia. Ma’aikatan sintiri sun kame wannan matashi tare da wasu takardu da sukayi kama da sakamakon zaben shugaban …
-
Babbar jami’iyyar hammaya ta PDP ta zargi hukumar zabe ta INEC da shirya wata makarkashiya da jami’iyyar APC domin yin makudi a zaben kasar. Shugaban jami’iyyar PDP, Mr Secondus yace, …
-
Ofishin yakin neman zaben shugaban kasa Muhammadu Buhari sunyi Allah wadai da dage zaben da hukumar zabe ta INEC tayi. A wata sanarwa da ofishin ya fitar ta hannun Mr …
-
Babban LabariLabaraiManyan Labarai
Zaben2019: Hukumar INEC ta dage zabe zuwa 23 ga wata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar babban kula da zabe, INEC ta dage babban zaben da za’a gudanar yau Asabar, 16 ga watan Fabarairu zuwa 23 ga watan na Fabarairun. Hakan ya biyo bayan wasu …
-
Gwamnatin jihar Kaduna tace wasu ‘yan bindiga da ba’asan ko suwaye ba sun harbe mutane 66 a karamar hukumar Kujuru ta jihar Kaduna. Al’amarin da mai magana da yawun gwamnan …
-
‘Yar takarar gwamnan jihar Taraba, Aisha Jummai Alhassan wacce akafi sani da “Mama Taraba”, tayi amfani da jirgin kwale-kwale wajen zuwa taron yakin neman zabenta a wani kauyen jihar Taraba. …
-
Kasar Amurka, karkashin shugaba Donald Trump, ta aike da sakon albishir ga dan takarar shugabanci kasa na jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar. Yau da safiyar juma’a ne sakataren gwamantin Amurka, …
-
Siyasa
Malaman Izala sun juya kalaman Kwankwaso don yayi bakin jini- Mal Aminu Daurawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Ibrahim Daurawa ya jagoranci manyan malamai sama da guda 100 don su nuna goyon bayansu ga jagoran Kwankwasiyya, Engr Kwankwaso a ziyarar da suka kaima masa gidanshi dake garin …
-
Jami’iyyar APC a jihar Sokoto tace ta karbi ‘yayan jami’yyar PDP da SDP wadanda suka fito daga kananan hukumomi 23 a jihar ta Sokoto. Mai tamakawa shugaban jam’iyyar a kafafun …
-
Babban LabariSiyasa
Malamai: In za su tsine min sau 1000, sai dai Allah ya karamin daukaka – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Engr Rabi’u Musa Kwankwaso, yayi karin haske akan maganarshi da yayi akan malamai da yace ya kamata su dena amfani da mambarinsu domin zagi ko kushe …
-
LabaraiNajeriya
Kano: Kuri’ar da aka kama jabu ce, an buga ta domin koyar da zabe- Yan sanda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ‘yan sandan jihar Kano, karkashin jagorancin kwamishina Muhammad Wakili tace kuri’ar da aka kama yau a unguwar sabon gari jabu ce. Rundunar tace a bincken data gudanar ta gano …
-
Wata baiwar Allah mai suna Ade, tayi yunkurin satar jaririn da aka haifa kwana uku a asibitin Kuroda dake karamar hukumar Fagge a birnin Kano. Ade ta bawa mai gadi …
-
Siyasa
Zaben 2019: ‘Yan sanda sun cafke mota mai dauke da buhun dangwalalliyar kuri’a 17 a Kano
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan sanda a jihar Kano sun damke wata mota da mai dauke da buhun dangwalalliyar kuri’a da aka daddangwalawa jami’iyyar APC guda 17 a unguwar Sabon Gari. Tini dai yan …
