Hukumar yaki da cin hanci da rashawa, Efcc ta bayyana labarin dake yawo a kafafen sadarwa kan batun ta damke tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar jamiyyar PDP a …
Muhammad Isma’il Makama
-
Babban Kwamandan Hisbah na jihar Kano, Shaikh Harun Muhammad Sani Ibn Sina tare da Babban Daraktan Hukumar, Dakta Aliyu Musa Aliyu a safiyar yau Juma’a sun baje kolin yammata 32 …
-
Wani babban shehin malami kuma masanin zamantakewa a kasar Ghana, Counselor Lutterodt ya bayyana cewa duk namijin da yake son cimma buri a rayuwa to sai ya dinga yiwa budurwar …
-
Bincike ya tabbatar da kafatanin yan majalisar tarayya na jihar Kano zaman dumama kujera suke a majalisar kasar dake babban birnin tarayya Abuja. Binciken na Dabo FM dai ya gano …
-
DuniyaLabarai
Yakin Duniya III: Majaisar Iraqi ta yanke hukuncin fatattakar sojojin Amurka daga kasarta
Majalisar Dokokin Kasar Iraki ta yi wani zama na musanman inda ta yanke hukunci akan fitar da sojojin Amurka daga kasarta. Rahoton Dabo FM ya bayyana Majalisar dai karkashin shugabancin …
-
Jami’an tsaro na farin kaya sun kama mutimin da yayi kirkira da watsa labarin karya na auren Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari da Ministar sa Sadiya Faruoq. Kakakin DSS, Peter Afunaya …
-
Wannan yabo yazo ne biyo bayan kari na Naira har dari shida akan yarjejeniyar dokar mafi karancin albashi. Rahoton Dabo FM ya bayyana wata kungiya ta ma’aikata a jihar mai …
-
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad Kauran Bauchi ya bada umarnin biyan mafi karancin albashi na N30,000 ba tare da wani bata lokaci ba duk da rashin cimma matsaya tsakanin gwamnatin …
-
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa, EFCC ta chafke tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani. Kamar yadda majiyar mu ta Dabo FM ta bayyana mana, EFCC …
-
Rahotonni daga fadar gwamnatin jihar Kano na cewa tuni gwamnati ta janye dokar nan ta hana cakuda maza da mata a baburan adai-daita sahu. Rahoton mu na Dabo FM daga …
-
Hukumar Hisbah ta chafke wannan dan sanda ne da kannensa 2 da kuma wata da yace daga Kaduna take cikin dakin otal suna sheke ayarsu. Kakakin Hukumar, Dr Atiku Zawuyya …
-
A yau Litinin ne aka yi jana’iazar Honarabul Isa Harisu Kebbe dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Kebbe a majalisar dokokin jihar Sokoto bayan ya yanke jiki ya fadi a …
-
Labarai
Duk da bashin $84b, babu laifi dan mun kara ciyo wa ƴan Najeriya $30b – Ministan Yada Labarai
Duk da cewa akwai bashin dala biliyan 84, Ministan yada labarai, Lai Mohammed ya bayyana babu wani abin cece-kuce kan ciwo bashin da Shugaba Muhammad Buhari yake so yayi na …
-
Danmajalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Dala Babangida Abdullahi Yakudima yace zai kawo aiki na Naira miliyan dari biyar a mazabar Dala. Rahoton mu na nan Dabo FM ya jiyo …
-
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi umurnin cewa kada kowani minista da ya tafi kasar waje sama da sau biyu a kwatan zango. Ministoci za su iya fita wajen kasar …
-
Hakimin Birnin Gwari kuma Sarkin Kudun Birnin Gwari Alhaji Yusuf Yahaya Abubakar, wanda aka yi garkuwa da shi kwanaki takwas da suka gabata ya kubuta daga hannun masu garkuwan. Rahoton …
-
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya zargi tsohon gwamnan jihar Abiola Ajimobi da kwashe makudan kudade daga cikin asusun jihar. Gwamnan ya zargi Ajimobi da yin sama da naira biliyan …
-
Malaman Kimiyyar Amurka sun bayyana cewar sakamakon wani bincike da suka gudanar ya bayyana yin azumi a kowanne mako ko kuma kame baki daga barin cin abinci na wasu awanni …
-
Shugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, Sanata Walid Jibrin ya bayyana cewa jam’iyyar ta shiga neman nagartaccen dan takara wanda zai tsaya mata a zaben shugaban kasa a zaben 2023. …
-
Ga cikakken tarihin Marigayi Sallaman Kano, Malam Aminu Dako. Sallaman Kano Aminu Dako dan Sallaman Kano Dako an haife shi a shekarar 1945 a Lokon Zagage da ke cikin gidan …
