An bayyana matsalar karuwar samun masu aikata fyade a matsayin babbar damuwa da ke kawo tarnaki ga cigaban al’umma musamman tunda yanzu ba mata kadai ba har da maza ake …
Gwamnatin jihar Jigawa za ta dauki nauyin dalibai domin karatun Likita a kasashen waje
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar zai dauki nauyin dalibai ‘yan asalin jihar Jigawa domin yin karatun Likitanci a kasashen waje. Gwamnan ya bayyana haka ne cikin wata sanarwa da …
A Gaggauce: Gwamnatin Kano ta cire dokar kulle a fadin jihar Kano baki daya
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da dage dokar kulle a fadin jihar baki daya. Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje ne ya sanar da haka a yau Alhamis yayin wani taro …
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta sake zaftarewa ma’aikata wani kaso na cikin albashin su duk da yarjejeniyar da kungiyar kwadago tayi da gwamnatin. Rahoton DABO …
Kwabid19: Za a samu karin ninki 3 na yawan talakawa a Najeriya -Buhari
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana gwamnatin sa na tsammanin yawan talakawan Najeriya zai ninka har sau uku dalilin annobar Kwaronabairas. Rahoton DABO FM ya bayyana mai magana da yawun …
Gwamnan Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya bada umarnin yin ragi akan takin da manoma zasu yi amfani dashi cikin damunar bana. Dabo FM ta rawaito gwamna Tambuwal ya bayyana hakan …
Tarihi: Asalin Kunnuwa biyun Rawani, Tagwayen Masu da Takalmin Jimina
Tagwayen Masu wasu masu ne guda biyu da suke a hade kuma yanzu ya zama shi ne abu mafi mahimmanci a gidan sarautar Kano wanda yake nuna duk wanda ya …
ZAMANTAKEWARMU. Wani abu da sau da dama yake Sosa zuciyar duk wani mai kunya da sanin yakamata shine, yanda sau da dama akan tituna ko jikin shataletale da bakin kasuwanni, …
Assalamu alaikum Idan muka dauki kalmar alkibla muka bude ma’anarta, a taikaice za mu iya cewa kalmar na nufin fuskantar wani bangare da zai iya zama bagire na madogarar wani …
Ra’ayoyi: DAGA NA GABA… Tare da Ahmad Muhammad Nass. RAYUWA= Wata aba ce mai matukar muhimmancin gaske ga kowace halitta, musamman halittu ma’abota hankali, abin nufi dan’am da aljanu. Domin …
Gwamnatin tarayya ta janye dokar hana tafiye-tafiya, ta amince da bude makarantu
Gwamnatin tarayya ta dage dokar hana zirga zirga ta tsakanin jihohi, tare da amincewa da bude makarantun karama da babbar sakandare. DABO FM ta tattara cewa wannan na zuwa ne …
‘Da ciwon ‘ya mace na ‘ya mace ne, da mata sun riƙa aura wa maza ƙawayensu’
NASIHA GA MATA tare da Zainab Muhammad Michika. • Da ace mata na imani da kaddara kamar yadda ya kamata su san cewa komai rubutacce ne awajen Allah. Su gane …
Fiye da mutum miliyan 1 ne suka nemi aikin Npower a cikin awa 48 kacal
Ministar walwala da jin kai, Sadiya Umar Faruq ta bayyana fiye da mutane miliyan 1 ne suka nemi guraben aikin da hukumar ta bude na shirin Npower ajin C cikin …
Buhari, Tinubu da makomar Siyasar Hausa-Fulani a Najeriya, Daga Sen Aliyu Madaki
Aliyu Sani Madaki Tarihin siyasa a Najeriya ya nuna cewa,akwai rashin jituwa a siyasan ce,tsakanin Hausa/Fulani da Mutanan Kudu Maso Yamma (South West) wannan rashin jitiwa ya faru tun lokacin …
Allah Ya yi wa Ajimobi ABiola, tsohon gwamnan jihar Oyo rasuwa. Ya rasu bayan shafe kwanaki da yawa a cikin dakin jinya na masu bukatar kulawa ta musamman bayan an …
Rahotanni sun tabbatar da wani yaro mai shekara 5 kacal a duniya da ya kamu da cutar Kwabid-19 a jihar Niger. Yaron da yake a karamar hukumar Chanchaga yana daga …
Tsohon kwamishinan Kano, Muazu Magaji ya caccaki gwamnatin tarayya
Tsohon kwamishinan ayyuka da tsara birane na jihar Kano, Muazu Magaji Dan Sarauniya, ya caccaki gwamnatin tarayya. Tsohon kwamishinan ya yi martanin ne bayan da gwamnatin tarayya ta yi kakkausan …
A cikin makon nan, alamu sun nuna akwai wata kyakkyawar alaka da take tsakanin taurarin fim na masana’antar Kannywood, jarumi Adam Zango da jaruma Hadiza Gabon. DABO FM ta tattara …
‘Jami’an tsaro su na barazanar kisa idan aka hana su cin hanci’
Jaipur, India (DABO FM) – Wasu daga cikin direbobin manyan motoci dake bin manyan titunan Najeriya, sun koka kan yadda suka ce jami’an tsaro a kan hanya suke tilasta musu …
Jihar Kaduna ta mayar da Almajirai sama da dubu 35 zuwa jihohi 17 – Gwamnati
Gwamnatin Jihar Kaduna ta mayar da almajirai sama da dubu 35 zuwa Jihohi 17 da ma wanda suka zo daga kasashe makofta. Kwamishiniyar kula da harkokin Mata da walwalar Jama’a, …
