Biyo bayan sanarwa da Sarkin Musulmi, Abubakar Saad II ya fitar na tabbatar da daukar azumi yau Asabar, akwai yiwuwar sake duba lamarin ganin wata. Kwamitin da yake lura da …
Ko dai a dawowa da Sultan alfarmarsa, ko ya zare hannunsa a komai, Daga Hassan Ringim
Lokacin da Shehu Dan fodio ya kaddamar da jihadi, duk kasashen da ya mamaye(‘yanto), to ya kan bawa wanda zai jagorancesu(Amir) alkur’ani mai girma da kuma takobi. Wannan yanayi aka …
Sheikh Dahiru Bauchi ya barranta ga umarnin Sarkin Musulmi, ya jagoranci Sallar Idi
Sheikh Dahiru Usman Bauchi, jagoran darikar Tijjaniyya ta Najeriya, ya barranta da umarnin Sarkin Musulmi, ya jagoranci Sallar Idi a jihar Bauchi a Najeriya. A jiya Juma’a, mai alfarma Sarkin …
Yanzu-yanzu: Masarautar Zazzau ta karyata sanar da ganin watan Shawwal, tace akwai azumi gobe
Masarautar Zazzau ta jihar Kaduna, ta karyata rahotannin da aka yadawa cewa ta sanar da ganin sabon watan Shawwal. DABO FM ta tattara cewar wani limami ne a Zaria, ne …
24 ga watan Mayun 2020, Sallar Eid-el-Fitr – Sarkin Musulmai ya tabbtar
Mai alfarma Sarkin Musulmai, Abubakar Saad II ya tabbatar da rashin ganin watan Shawwal a fadin Najeriya, ya ayyana ranar Lahadi, 24 ga watan Mayu a matsayin ranar Sallar Idi …
Yanzu-yanzu: Babu kyakkyawan rahoton ganin wata a Najeriya – Kwamitin ganin wata
Kwamitin ganin wata a Najeriya, National Moonsighting Committee Nigeria, ya tabbatar da rashin samun cikakken rahotan ganin wata a fadin tarayyar Najeriya. DABO FM ta tattara cewar kwamitin ya bayyana …
Buhari ya sanya hannu a dokar haramtawa gwamnoni rike kudin ‘yan majalissun jiha da masu Shari’a
Shugaba Muhammadu Buhari ya sanya hannu kan dokar da zata haramtawa gwamonin jihohi rike kudaden majalissar jiha da kuma bangaren shari’a ta jiha. Shugaban ya sanar da haka ne a …
Kwamitin ganin wata na kasar Saudiyya ya tabbatar da rashin ganin jinjirin watan Shawwal a fadin kasar, ta kuma ce za a tashi da azumi a cike 30. Masarautar kasar …
Sarkin Musulmi ya amince a gabatar da Sallar Idi a Masallatan Juma’a
Mai alfarma sarkin Musulmin Najeriya, Abubakar Sa’ad III, ya yi ga Musulmi su gabatar da Sallar Idi a masallatan Juma’a na garuruwansu. DABO FM tattara cewar kiran ya shafi iya …
Biyo bayan hukuncin da aka yi wa matashin nan dan jihar Kano, Yunusa Dahiru ‘Yellow, akan zargin sace wata budurwa daga jihar Bayelsa a 2015. DABO FM ta tattara cewar …
A kokarin ta na taimakawa kokarin gwamnati domin yaki da cutar sarkewar numfashi ta Covid-19 da ta addabi sassan duniya, Cibiyan bincikan sinadarai ta kasa wato National Research Institute for …
Yanzu-yanzu: Sarkin Musulmi ya dakatar da gabatar da Sallar Idi
Mai alfarma Sarki Musulmi, Abubakar Saad III ya bayar da umarnin dakatar da gudanar da Sallar Idin karamar Sallah cikin jami’i wajen gari, gaba ko kan iyakar garuruwan a fadin …
Kotu a Bayelsa ta yanke wa matashi Dahiru ‘Yellow’ hukuncin daurin shekara 26 a yari
Wata babbar Kotu dake da zamanta a jihar Bayelsa, ta yankewa matashi Dahiru Yellow hukuncin zaman gidan gyaran hali har tsawon shekaru 26. Kotun da take birnin Yenagua a karkashin …
Shugaban kungiyar mata musulmi ta Federation of Muslim Women Association (FOMWAN) a turance rashen Zariya a Jihar Kaduna Hajiya Amina Abdulkadir Salanke, ta kwatanta biyayya da al’umma suka yi domin …
Gwamna Badaru ya amince da gabatar da Sallar Idi a jihar Jigawa, ya gindaya sharuda
Gwamnan jihar Jigawa, Badaru Abubakar Talamiz, ya amince da a gabatar da Sallar Idi a fadin jihar tare Kwanaki kadan suka rage ranar da aka ware a addinin Musulunci domin …
Na yafe wa masu zagi na amma ba zan kyale masu yi min ƙazafi ba – El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai yace ya yafewa malaman da yace suna zaginshi i akan dokar fita a jihar Kaduna. DABO FM ta tattara cewar malaman addinai a jihar …
Alƙalin alƙalan jihar Yobe, Musa Nabaruma ya rasu a babban birnin tarayyar Najeriya, Abuja a daren ranar Litinin. Kanin mammacin, Mustapha Nabaruma ne ya bayyana gidan Talabijin na Channels labarin …
Ganduje ya nuna alhinin mutuwar shugaban limaman Juma’ar Kano, Sheikh Dan Almajiri
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya nuna alhininshi ga mutuwar shugaban limaman Juma’a na jihar Kano, Sheikh Fadlu Dan Almajiri Fagge. DABO FM ta tattara cewar malamin ya …
Shugaban limaman Juma’a na Kano, Sheikh Fadlu Dan Almajiri ya rasu
Allah ya yi wa babban malamin addinin Islama, Sheikh Fadilu Dan Almajiri Fagge rasuwa yau Talata. Kafin rasuwarshi, ya kasance shugaban limaman Juma’a na jihar Kano. Malamin ya rasu ne …
Rahotanni daga garin Dapchi dake jihar Yobe ya bayyana cewar mayakan kungiyar Boko Haram sun afka garin. Rahotannin daga majiyoyin cikin garin sun ce mayakan kungiyar sun afka garin tare …
