An kama wani jami’in Karota babu wando lokacin da yake gab da fara yi wa yarinya lalata a Kano. Jami’in da aka bayyana da sunan Umar Yakubu Muhammad, yana daga …
Idan akwai wani suna da ya shiga kundin tarihi na mulkin dimokaradiyya a Najeriya, kuma za a jima ana waiwayarsa wajen kafa hujjoji da bayar da bayanai game da wasu …
Ya kamata gwamnati ta kara kaimi wurin wadata ‘yan kasa da kayayyakin more rayuwa-Abba Adamu
A dai-dai lokacin da ake kukan tsadar rayuwa saboda sanya dokar takaita zirga-zirgan a wasu jahohin kasar nan da gwamnatin tarayya ta yi, an bukaci ‘yan kasuwa musamman masu sayar …
Kowanne dan Kasa na da rawar da zai taka wajen kyautata tsaro a yankinshi – Adon Bebeji
An yi kira ga al’ummar yankin karamar hukumar Zariya da ke Jihar Kaduna, su cigaba da bin dokokin kasa sau da kafa, tare da sanar da Jami’an Tsaro duk wasu …
Yanzu-yanzu: Mutane 10 sun sake kamuwa da Kwabid-19 a Kano, jumilla 37
Mutane 10 sun sake kamuwa da Covid-19 a jihar Kano. Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da sake samun mutanen a ingantaccen shafinta na Twitter. “A halin yanzu, karfe …
Dokar hana fita ta zama lokacin buga Kwallo tsakanin Matasa a unguwannin Kano
Duk da dokar hana fita da gwamnatin Dr Abdullahi Ganduje ta sanya a jihar Kanoidomin dakile cutar Koronavirus, matasan jihar sun bijirewa dokar hana fita a jihar.. A wani kwarya-kwaryan …
Yanzu- Yanzu: Ganduje ya tsige kwamishanan Kano ‘Mai Katobara’ bayan nuna farinciki da mutuwar Kyari
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya tsige kwamishinan ayyuka da gidaje na jihar Kano, Engr Muazu Magaji Dan Sarauniya. Ganduje Hakan na zuwa ne bayan da kwamishinan ya …
Kwamishina ‘Mai Katobara’ na Ganduje ya nuna jin dadi da mutuwar Abba Kyari
Kwashinan ayyuka da lura da gidaje na jihar Kano, Engr Mu’azu Magaji Dan Sarauniya, yayi kalaman da masu fashin baki suka yi wa fassarar ‘Kalaman Farinciki da jin dadi’ bisa …
Jagoran Talakawa, Mallam Aminu Kano ya cika shekaru 37 da rasuwa
Limamin canji kuma jagoran talakawa, Mallam Aminu Kano, ya cika shekaru 37 da rasuwa tin bayan da Allah Ya karbi rayuwarshi a shekarar 1983. Mallam Aminu Kano (1920 – 17 …
Bin shawarwarin masana da umarnin gwamnati ya zama dole – Uban garin Zazzau
Uban garin Zazzau kuma hakimin gudumar Soba Alhaji Muhammad Bashir Shehu Idris, ya bukaci al’ummar gundumar sa su kasance masu bin umarni da shawar-warin gwamnati da na masana kiwon lafiya …
Yanzu Yanzu: Shugaban ma’aikatan gwamnatin tarayya, Abba Kyari ya rasu
Cikin wata sanarwa da Dabo FM ta samu yanzunnan a daren Juma’a ta bakin mai magana da magana da yawun shugaban kasa Garba Shehu, ya tabbatar da rasuwar shugaban ma’aikatan …
Yanzu yanzu: An samu karin mutane 51 masu dauke da Coronavirus, jumillar 493 a Najeriya
Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 51 a daren Juma’a . Kamar yadda hukumar ta bayyana …
Duk da dokar hana fita da ta fara aiki a jihar Kano ranar Alhamis da misalin karfe 10 na dare, anyi Sallar Juma’a a wani masallaci dake cikin birnin jihar …
Babu wadanda suke iya saka katin N100 a tallafin gwamnati – Minista
Gwamnatin tarayya tace ba zata kayan tallafinta bazai kai zuwa ga duk wanda ya mallaki sama da N5000 a asusun banki da kuma saka sama da N100 a waya ba. …
Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 35 a daren Alhamis. Kamar yadda hukumar ta bayyana a …
Rahotanni sunyi ta yawo cewar “an samu mai dauke da cutar Koronabairos a babban asibitin garin Potiskum dake jihar Yobe.” Hakan na zuwa ne bayan da an kwantar da wani …
Tallafawa al’umma kai tsaye yafi a baiwa gwamnati – Ahmad Musa
Kyaftin na kungiyar kwallon kafan Najeriya ta Super Eagles, Ahmad Musa yayi tsokaci game da yadda masu kudi suke baiwa gwamnati taimako. Ahmad Musa ya bayyana cewar baiwa gwamnati tallafi …
An samu mutum na farko da ya rasa ranshi a jihar Kano sakamakon Koronabairas. Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ce ta tabbatar da haka a shafinta na Twitter a wata …
Jumillar masu dauke da Kwabid-19 a Kano ya ninka na sauran jihohin Arewa sau 2
Mutane 21 ne suka kamu da cutar Koronabairas a Kano tun bayan bullarta cikin kasa da mako guda, ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da haka. DABO FM ta …
Yanzu-yanzu: Mutane 12 sun sake kamuwa da Kwabid-19 a Kano, jumilla 21
Mutane 12 sun sake kamuwa da Covid-19 a jihar Kano. Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da sake samun mutanen a ingantaccen shafinta na Twitter. “A halin yanzu, karfe …
