Hukumar tace fina-finan jihar Kano da dakatar da tashar Arewa 24 daga haska shirin Kwana Casa’in da gidan Badamasi. Hukumar da Isma’il Na’abba Afakallah yake jagoranta tace ta dakatar da …
Fitaccen jarumi da mawakin Hausa, Adam Abdullahi Zango ya koma masana’antar Kannywood, masana’antar da a baya ya ayyana ficewa daga ciki. DABO FM ta tattara cewar jarumin wanda aka fi …
Buhari ya bada umarnin rabar da Shinkafar da Kwastam suka kama
Shugaba Muhammadu Buhari ya bada umarni da a rabar da motocin Shinkafa 150 da hukumar hana fasa kwauri ta karbe. Shugaban yace a rarraba shinkafar zuwa jihohin Najeriya 36. Ministar …
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayar da umarnin daukar ma’aikata 774,00 domin taimakawa wajen yaki da cutar Kwobid-19 a Najeriya. Ministar Kudi, Zainab Ahmad ce ta bayyana haka yayin wata ganawa …
Rabon kayan tallafin abincin ya kankama a Zariya, yayin da a Sabon Gari ake shirin farawa – Sani
A yayin da rabon kayan abinci da gwamnatin Jihar Kaduna ta samar ya shiga rana ta biyu a karamar hukumar Zariya, yanzu haka al’ummomin wasu anguwanni sun bayyana godiyar su …
Wani dan Najeriya mai shekaru 25, dalibi dake karatu a kasar Indiya, ya mutu. Inda aka samu gawarshi a cikin gidan da yake zama dake unguwar Potheri a birnin Kattankulathur …
Ranar 4 ga 4, itace ranar da a Kano ba za a manta da ita ba sakamakon rashin wasu daga cikin gwarzaye ‘yan asali jihar da suka koma ga mahalicci …
Sheikh Jaafar, Aminu Kano, Dan Kabo, Rimi, Gwarzo – Fitattun da Kano ta rasa a watan Afirilu
Ranar 4 ga 4, itace ranar da a Kano ba za a manta da ita ba sakamakon rashin wasu daga cikin gwarzaye ‘yan asali jihar da suka koma ga mahalicci …
Yanzu yanzu: An samu karin mutane 20 masu dauke da Coronavirus, jumillar 210 a Najeriya
Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 20 a daren Juma’a. Kamar yadda hukumar ta bayyana a …
Baɗala da ɗalibai: An saki farfesa bayan zaman shekaru 2 kacal a gidan yari
An saki wani babban farfesan sarrafa lissafin kudi daya amsa laifin neman yin lalata da wata dalibarsa ta jami’ar Obafemi Awolowo University (OAU) dake garin Ile-Ife, Richard . Rahoton DABO …
Yanzu Yanzu: An kwantar da Abba Kyari a wani asibitin jihar Legas
Wani rahoton dake zuwa mana ya tabbatar likitoci sun kwantar da shugaban ma’aikatan Najeriya, Abba Kyari a wani kebebben wuri kan gado domin ya huta bayan samun sa da cutar …
Ɗiyar Buhari ta dawo gida bayan kwana 14 a keɓe, bisa zargin tana dauke da cutar Covid-19
Yar gidan shugaban kasa, Muhammadu Buhari ta dawo cikin iyalin ta bayan share kwanaki 14 domin zargin tana dauke da cutar Coronavirus bayan dawowar ta daga kasar Birtaniya, wanda likitoci …
Yanzu yanzu: An samu karin mutum 10 masu dauke da Coronavirus, jumilla 184 a Najeriya
Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 10 a daren Alhamis. Kamar yadda hukumar ta bayyana a …
Mudassir & Brothers ya rarraba tulin buhuhunan shinkafa a Kano
Kamfanin Mudasssir & Brothers dake da shedikwata a jihar Kano, ya rarraba buhuhhunan shinkafa masu tarin yawa a jihar Kano. DABO FM ta tattara cewar kamfanin ya rarraba shinkafa karamin …
Yanzu yanzu: An samu karin mutum 23 masu dauke da Coronavirus, jumilla 174 a Najeriya
Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 23 a daren Laraba. Kamar yadda hukumar ta bayyana a …
Ku daina kara kudi a kayayyakin masarufi dan Allah- Shugaban manoma ga ‘yan kasuwa
A dai-dai lokacin da ake kukan tsadar rayuwa saboda sanya dokar takaita zirga-zirgar jama’a da ababen hawa a sassan kasar nan, an bukaci ‘yan kasuwa musamman masu sayar da hatsi …
Yanzu yanzu: An samu karin mutum 12 masu dauke da Coronavirus, jumilla 151 a Najeriya
Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 12 da ranar yau Talata. Kamar yadda hukumar ta bayyana …
Tun bayan dokar hana walwala na tsawon awa 24 da gwamnatin Jihar Kaduna ta kakaba tun a ranar Alhamis 24 ga watan Maris din nan. Yanzu haka al’ummomi da dama …
Ko kunsan laifi ne siyar da tabar sigari ɗai-ɗai a Najeriya saboda gurbacewar yara?
Gwamnatin Najeriya ta haramta siyar da tabar sigari a dai-dai a dukkanin inda aka sahale a siyar da taba. Gwamnatin tayi dokar ne bisa arhar da tabar tayi wanda dalilin …
Attajirar Najeriya ta bawa Najeriya tallafin Naira biliyan 1, zata rabawa Zaurawa da Marayu N25,000
Folorunsho Alakija, attajirar da babu kamarta a Najeriya zata rabawa Zawarawa da marayu masu rijista a Najeriya N25,000 kowannensu. Hakan na zuwa ne kwana 1 kacal bayan da ta bawa …
