Wasu yan bindiga a jihar Niger sun hallaka Sojoji 3 da Kaftin guda 1 a wata kwantan bauna da sukayi wa Sojojin a unguwar Sarkin Pawa dake karamar hukumar Munya …
Rikicin Amurka da Iran zai zama alfanu ga Najeriya ta fannin tattalin arziki – Masana
Tin farkon watan Janairu, rikici ya kara tsamari tsakanin kasar Amurka da kasar Iran bayan da Amurka ta kashe babban kwamandan sojin kasar Iran, Qasem Soleimani. Masana na ganin cewa …
Kano: Hukumar Hisba ta kama ‘Yan Luwad* 50 a wajen casu da suka shirya
Rahotanni daga jihar Kano, Najeriya sun bayyana yacce hukumar Hisbah ta jihar Kano ta tarwatsa taron ‘shagali’ na murnar zaman tare da wasu da ake zargin ‘yan Luwadi ne, suka …
Kyaftin din kwallon kafar Najeriya, Ahmad Musa tare da kungiyarshi da Al Nassr ta kasar Saudiyya, sun samu nasarar lashe kofin ‘Super Cup’ bayan doke kungiyar Taawon a bugun daga …
Yakin Duniya III: Majaisar Iraqi ta yanke hukuncin fatattakar sojojin Amurka daga kasarta
Majalisar Dokokin Kasar Iraki ta yi wani zama na musanman inda ta yanke hukunci akan fitar da sojojin Amurka daga kasarta. Rahoton Dabo FM ya bayyana Majalisar dai karkashin shugabancin …
Rabilu Musa , wanda aka fi sani da Dan Ibro, fitaccen jarumi, jarumin barkwanci, mashiryin fim hakazalika mai bayar da umarni, ya kasance dan wasan barkwanci da masa’antar Kannywood bata …
Masu kutsen Iran sun kwace ragamar shafin yanar gizon gwamnatin Amurka
Wasu masu kushe da suka bayyana kansu a matsayin ‘yan kasar Iran, sun kwace ragamar shafin yanar gizo na gwamnatin Amurka a daren ranar Asabar. DABO FM ta tattaro daga …
‘Kwankwasiyya’ zata hukunta dan Kungiyar da ake zargi ya hada bidiyon ‘Auren Buhari’
Shugabancin darikar Kwankwasiyya ya bayyana shirinsa na hukunta wanda ake zargi da hada bidiyon ‘auren shugaba Buhari’. Auren da ya bayyana cewa babu batunshi kamar yacce aka tabbatar. Sunusi Bature …
Sharhi: Wasu daga cikin farfagadar mabiya ‘Kwankwasiyya’ da suka yadu
Biyo bayan takaddama data afku a wannan mako da muke fita daga ciki na kama wani matashi dan darikar Kwankwasiyya da hukumar tsaro ta farin Kaya a Najeriya ‘DSS’ tayi, …
Mutane sun fara kaura daga gidajensu bayan kasar Chadi ta janye Sojojinta dake Borno
Bayan rahotannin janyewar dakarun Sojin Chadi da tafiyar Sojin Najeriya daga garin Gajiganna na jihar Borno, al’ummar garin sun fara hijirar barin garin domin gujewa harin mayakan Boko Haram. Tin …
Yacce yan matan Kannywood suka shilla yawan shakatawa a manyan biranen duniya
Kusan kowanne farkon shekarar bature, al’umma da dama suna kallon lokacin a matsayin lokacin hutu da shakatawa kama daga masu kudi, sanannanun mutane da masu mulki musamman a kasashen turawa …
Chadi ta janye Sojojinta 1200 dake taya Najeriya yakar Boko Haram
Rundunar Sojin kasar Chadi ta janye dakarunta kimanin guda 1200 dake taya Sojojin Najeriya yakar mayakan kungiyar ‘yan ta’addar Boko Haram. Kanar Azem Bermandoa, kakakin rundunar sojin kasar Chadi ne …
Yanzu-Yanzu: Jihohin Kano da Kaduna sun lashe Musabakar karatun Al-Kur’ani ta Najeriya
Dan jihar Kaduna, Umar Kabiru ya zama gwarzon shekara a musabakar karatun Al-Kur’ani ta Najeriya (Rukunin Maza), haka zalika Diya’atu Sani Abdulkadir, ‘yar jihar Kano ta zama gwarzuwar shekara a …
Sojojin Saman Najeriya sun fatattaki mafakar Boko Haram a dajin Sambisa, sun hallaka da dama
Rundunar Soji saman Najeriya karkashin dakarunta na Lafiya Dole, sun karkashe mayakan kungiyar Boko Haram a wani hari da rundunar da kai zuwa dajin Sambisa. Kakakin rundunar, Ibukunle Daramola ne …
Sanyi: Gwauraye masu kwanan Shago, yin matashi da Galan, wanka da Buta abin tausayi ne -Daurawa
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, malamin addinin Islama a arewacin Najeriya, ya bayyana Maza wadanda basu da aure a matsayin abin tausayi a irin wannan lokaci na sanyi. DABO FM ta …
Dole ‘yan Najeriya su dena fita kasashen waje don neman magani -Buhari
Shugaba kasa Muhammadu Buhari yace ‘yan Najeriya su dena fita zuwa kasashen waje domin neman magani. “Yan Najeriya suna shan matukar wahala wajen fita kasar waje domin neman magani. Wannan …
Kungiyar Kwadago ta bawa gwamnan jihar Niger wa’adin kwana 21 akan biyan albashin N30,000
Kungiyar Kwadago reshen jihar Niger, ta baiwa gwamnatin jihar Niger wa’adin kwanaki akan fara biyan sabon albashin N30,000 ko kuma ta tsunduma cikin yajin aikin sai baba ta gani. Kungiyar …
Karon farko, an samu saukar dusar Kankara a gari mafi zafi na Jamhuriyar Nijar
Rahotanni daga garin Agadez, sun bayya yacce aka samu saukar dusar Kankara mai yawa a garin dake arewacin Jamhuriyar Nijar. A wani rahoto da gidan rediyon Freedom dake jihar Kano …
Da yaren Hausa Misirawa suka yi amfani a zamanin mulkin Fir’auna – Bincike
An sake igantawa ranar 2/05/2020. Masana tarihi sun bayyana yaren Hausa a matsayin yaren da Misiriwan zamanin Fir’auna suka yi amfani da shi. Bayan wani rahoto da sashin Hausa na …
Mabiyin Kwankwasiyya ne ya hada labaran ranar daurin auren Buhari da Sadiya Umar – DSS
A ranar Juma’a, mai kakarin hukumar DSS, Peter Afunanya, ta tabbatar da kamun wani Sulaiman Kabiru, wanda ake ya fara hada labaran auren shugaba Buhari da Minista Sadiya Umar Faruk. …
