World’s First pure Hausa online Radio

Suggestions

  • Bangaren Karatu
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Taskar Matasa
  • Gida
  • Bangaren Karatu
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Taskar Matasa
  • Gida
  • Labarai
  • Duniya
  • Najeriya
  • Kwalliyar Mata

Mobile Logo

Boko Haram

Labarai

Manoma 110 aka kashe a Borno – MDD

November 29, 2020November 29, 2020

Majalissar Dinki Duniya ta ce manoma 110 aka yi wa yankan rago a kauyen Zamarmari na jihar Borno. Mayakan Boko Haram dai ake zargi da aikata ta’addancin a kan manoman da suke…

Labarai

Kamar kullum, Buhari ya yi Allah-wadai da kisan manoma 43 a Borno

November 29, 2020November 29, 2020

Shugaba Muhammadu Buhari ya yi Allah-wadai da yankan ragon da wasu ‘yan binduga da ake zargin mayakan Boko Haram ne suka yi wa manoma a jihar Borno. DABO FM ta tattara cewa…

Labarai

Yadda Boko Haram ta yi wa manoma da masunta 66 yankan Rago a Borno

November 29, 2020November 29, 2020

Rahotanni sun bayyana yadda kungiyar ta’addancin nan ta Boko Haram ta yi wa wasu manoma wadanda yawancin manoman shinkafa ne yankan rago garin Zamarmari da ke karamar hukumar Jere a jihar Borno.…

Labarai

Da dumi-dumi: Boko Haram sun sake afka wa tawagar Gwamna Zulum, karo na 3

September 27, 2020September 27, 2020

Mayakan ta’addanci na kungiyar Boko Haram sun sake afka wa tawagar gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum da safiyar yau Lahadi. Hakan na zuwa ne kwana biyu bayan mayakan kungiyar sun afka…

Labarai

‘Adadin wadanda aka kashe a harin tawagar Zulum sun kai 30’

September 26, 2020

Wasu rahotanni da ake samu yanzu sun bayyana cewa adadin wadanda suka mutu sakamakon afkawa tawagar gwamna Zulum da ‘yan ta’adda suka yi sun kai 30. Wasu majiyoyi ne suka shaidawa kamfanin…

Labarai

Boko Haram sun sake afka wa tawagar Zulum, sun kashe ‘Yan Sanda da Sojoji

September 25, 2020September 25, 2020

Mayakan kungiyar Boko Haram sun sake afka wa tawagar gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum a karo na biyu. Rahotannin sun ce mayakan sun afka wa tawagar gwamnan a kusa da garin Baga…

Labarai

Ana cigaba da jimamin tashin tagwayen ‘Bom’ a Maiduguri a ranar jajiberin Sallah

July 31, 2020

Al’umma na cigaba da bayyana kaduwarsu da tashin wasu tagwayen ‘Bom’  a birnin Maiduguri na jihar Borno. Rahotanni sun tabbatar da cewa tagwayen bom din sun tashi a ranar Alhamis a tsakiyar…

Labarai

Boko Haram sun kashe Sojoji 20 da farar hula 40 a sabbin hare-haren Monguno da Nganzai

June 14, 2020June 14, 2020

A kalla sojojin Najeriya 20 da farar hulla sama da 40 ne suka rasa rayukansu a hare-hare guda biyu da kungiyar Boko Haram ta dauki alhakin kai wa a ranar Asabar, mazauna…

Muhammadu Buhari
Labarai

Buhari ya dora alhakin hare-haren kisan kiyashi na ‘yan ta’adda a Arewa kan annobar Korona

June 12, 2020June 12, 2020

Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya dora alhakin kashe-kashen dake faruwa wanda yan kungiyar Boko Haram da sauran yan ta’adda keyi a kwana-kwanan nan a arewacin Najeriya musamman a jihohin Katsina, Borno kan…

Labarai

A Gaggauce: Boko Haram sun afka Dapchi ta jihar Yobe

May 18, 2020

Rahotanni daga garin Dapchi dake jihar Yobe ya bayyana cewar mayakan kungiyar Boko Haram sun afka garin. Rahotannin daga majiyoyin cikin garin sun ce mayakan kungiyar sun afka garin tare da yin…

Labarai

Sojoji sun fatattaki Boko Haram a yunkuri harin Damaturu

February 17, 2020February 17, 2020

Rundunar Sojin Najeriya tace ta samu nasarar dakatar da wani hari da kungiyar Boko Haram tayi yunkurin kai wa a garin Damaturu na jihar Yobe. Tin da yammacin Lahadi, wasu mazauna yankin…

Labarai

Babu inda Boko Haram take da ko taku daya a Najeriya – APC

February 3, 2020February 5, 2020

Jam’iyyar APC ta bayyana cewa a duk fadin kasar nan babu inda ke karkashin Boko Haram ko dai dai da inchi guda ne. Majiyar Dabo FM ta ruwaito mai magana da yawun…

Labarai/Matsalarmu a Yau/Taskar Malamai

A tantance jami’an tsaro domin ana zargin akwai hannun su a hare hare -Sheikh Sani Jingir

January 29, 2020January 29, 2020

Shugaban Majalisar Malamai ta Kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah ta Kasa, Sheikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya bukaci a tantance jami’an tsaron kasar nan, don a fitar da batagarin da…

Labarai

Mu da muke da madafun iko bamaso a fada mana gaskiya – Zulum

January 28, 2020January 29, 2020

Babagana Zulum, gwamnan Borno ya bayyana cewa yanzu fadan gaskiya ya zama matsala a Najeriya, ya fadi haka ne a wani taro da manyan shugabannin tsaro na gida Najeriya dama kasashen waje…

Labarai

Zamu fara amfani da gogewar mu ta yakin Basasa domin fatattakar Boko Haram -Buhari

January 25, 2020January 25, 2020

Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa sojojin Najeriya nada kwarewar da zasu fatattaki Boko Haram a arewa maso gabas. Majiyar Dabo FM ta bayyana cewa Buhari yayi wannan batu ne…

Labarai

Jami’an SARS sun kashe mayakan Boko Haram da dama a wata arangama da sukayi a Borno

January 22, 2020January 22, 2020

Jami’an SARS a jihar Borno sun fatattakin mayakan Boko Haram da sukayi kwanton bauna a kauyen Mainok dake kan hanyar Damaturu zuwa Maiduguri. Rahotanni sun bayyana yadda mayakan Boko Haram suka fara…

Labarai

Babu wani ci gaba da Buhari ya samu a yaki da Boko Haram -Kungiyar Tarayyar Turai

January 19, 2020January 19, 2020

Majalisar tarayyar Turai ‘European Union’ ta bayyana cewa babu wani ci gaba a yakin da ake da yan ta’addan Boko Haram a fadin Najeriya. Majiyar Dabo FM ta bayyana majalisar tarayyar Turai…

Labarai

Yanzu yanzu: Mayakan Boko Haram sun sace Sojoji 4 da ‘yan sanda 2

January 10, 2020January 10, 2020

Rahotanni daga Jaridar The Cable sun bayyana cewa mayakan kungiyar ‘yan ta’addar Boko Haram sun sace jami’an Sojin Najeriya guda 4 da ‘yan sanda guda biyu. Majiyoyin sun bayyanawa jaridar cewa mayakan…

Labarai

Yanzun nan: Boko Haram sun afka garin Monguno, bayan janyewar Sojojin kasar Chadi

January 7, 2020January 7, 2020

Kwanaki kadan bayan janyewar sojin kasar Chadi guda 1200 daga Najeriya, mayakan Boko Haram sun mamaye sansanin da Sojojin suka bari. Jaridar The Cable ta rawaito cewar mayakan Boko Haram sun mamaye…

Labarai

Mutane sun fara kaura daga gidajensu bayan kasar Chadi ta janye Sojojinta dake Borno

January 4, 2020January 4, 2020

Bayan rahotannin janyewar dakarun Sojin Chadi da tafiyar Sojin Najeriya daga garin Gajiganna na jihar Borno, al’ummar garin sun fara hijirar barin garin domin gujewa harin mayakan Boko Haram. Tin dai da…

1 2 Na gaba

Karin Labarai

Shafukanmu

Shahararru

Sarkin Kano- Amin Ado Bayero 01

Masarautar Kano na shirin cefanar da Masallacin Idi don gina gidaje

Masarautar jihar Kano karkashin Mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero ta yi kunnen ƙashi ga umarnin da wata babbar kotu a Kano…

02

Ina jin kamar na kashe kaina saboda ƙuncin da na ke ciki – Ummi Zeezee

Tsohuwar shahararriyar ‘yar wasan kwaikwayo a masana’antar Kannywood, Ummi Ibrahim, ta bayyana cewar tana cikin rayuwar ƙunci. Jarumar da aka fi sani…

03

Buhari ya yi jimamin rasuwar Dangalan, ya bayyanashi a matsayin mutum mai tsari da ka’ida

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna jimaminsa ga rasuwar gwarzon dan siyasa, daya daga Iyayen NEPU da PRP, Muhammadu Dauda Dangalan da…

  • Bangaren Karatu
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Taskar Matasa
  • Gida
Kai Tsaye: Kududdugar Korona
  • Nigeria 164,207
    Nigeria
    Tabbaci: 164,207
    Gudana: 7,821
    Warkewa: 154,325
    Mutuwa: 2,061
  • Ghana 91,663
    Ghana
    Tabbaci: 91,663
    Gudana: 1,362
    Warkewa: 89,530
    Mutuwa: 771
  • Cameroon 64,809
    Cameroon
    Tabbaci: 64,809
    Gudana: 6,049
    Warkewa: 57,821
    Mutuwa: 939
  • Niger 5,116
    Niger
    Tabbaci: 5,116
    Gudana: 155
    Warkewa: 4,771
    Mutuwa: 190
  • Chad 4,691
    Chad
    Tabbaci: 4,691
    Gudana: 188
    Warkewa: 4,335
    Mutuwa: 168