Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana dukkanin dukiyar da ya mallaka a shirin rantsar dashi wa’adin mulkin Najeriya karo na byu kamar yacce doka ta tanada. Za dai a rantsar …
Buhari
-
Labarai
Akwai yiwuwar sake komawa wa’adina na biyu da wasu tsofaffin Ministocina – Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari yace Akwai yiwuwar ci gaba da aiki da wasu daga cikin tsaffin Ministocinshi a zangon “Next Level”. Buhari ya baiwa Ministocin umarnin rubuto sakamakon ayyukan da suka …
-
Daga shashin Hausa na BBC “ “Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya ce bai damu da rashin kaunar da manyan kasar suke nuna masa ba. A wata hira ta musamman da …
-
Labarai
Gwamnatin Buhari zata samar da ayyukan yi miliyan 20 a zango na biyu – Minista
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayyar Najeriya tace tanada shirin samar da ayyukan yi miliyan 20 a zangon mulkinta na biyu. Ministan Kasuwanci da kamfanunuwa Dr Okechukwu Enelamah, ya bayyana haka ne a garin …
-
Labarai
Gwamnatin Buhari zata samar da ayyukan yi miliyan 20 a zango na biyu – Minista
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayyar Najeriya tace tanada shirin samar da ayyukan yi miliyan 20 a zangon mulkinta na biyu. Ministan Kasuwanci da kamfanunuwa Dr Okechukwu Enelamah, ya bayyana haka ne a garin …
-
Labarai
Buhari zai jagoranci bude ayyukan gwamnatin jihar Gombe a yau Litinin
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAna tsammatar zuwa shugaba Muhammadu Buhari a yau Litinin 27/05/2019 domin agorantar bude ayyukan da gwamnan jihar Ibrahim Hassan Dankwabo yayi. Jihar ta cika da jami’an tsaron a burane da …
-
Babban LabariLabarai
Buhari ya sanya hannu a kasafin kudin 2019 na tiriliyan 8.92
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari ya sanya hannu a kasafin kudin shekarar 2019. Shugaba Buhari ya aikewa majalissar Dattajai akan kashe Naira tiriliyan 8.83. Kudin ya kama Naira Tiriliyan 8.92 bayan karin …
-
Labarai
Gwamnatin Tarayya ta ware wa shirin farfado da jirgin saman “Nigeria Air” biliyan 47
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayar ta aminta da kashe biliyan 47 domin farfado da kamfanin jiragen Najeriya na ”Nigeria Air”. Ministan harkokin sufurin ijragen sama, Sanata Hadi Siriki, yace kudin da aka ware …
-
Shugaba Muhammad Buhari ya sauka a garin Abeokuta na jihar Ogun. Buhari ya kai ziyara garin ne domin ayyukan da gwamna mai barin gado, Sanata Ibikunle Amosun, yayi. Shugaban ya …
-
Labarai
Bayan korafin “Anci Moriyar Ganga” da masu bukata ta musamman sukayi, Buhari ya hada musu Shan Ruwa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Muhammadu Buhari ya hadawa masu bukata ta musamman buda baki a fadar gwamnatin dake babban birnin tarayyar Abuja a yau Alhamis. DaboFM ta tattaro cewa shan na zuwa ne …
-
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta kyautatawa gwamnoni jihar Kano. Buhari ya bayyana haka ne a wata ziyara daya kai yau Alhamis a jihar Imo ta bude …
-
Siyasa
Facebook ya rufe shafin kamfanin Israila da ya rika watsa farfaganda da yarfen siyasa a kan Atiku
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShashin Hausa na jaridar Premium Times ta rawaito; “Kamfanin Facebook ya rufe shafin sadarwar wani kmfanin kasar Israila bayan an gano cewa ya rika watsa bayanan farfaganda da yarfen siyasa …
-
Siyasa
Idan har na soki Jonathan, ya zama dole in soki shugaba Buhari – Mal. Idris Bauchi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMallam Idris Abdulaziz, Bauchi, wanda jami’an DSS suka tsare ya bayyana cewa jami’an tsaron sun kame shi ne bayan sun zargeshi da sukar shugaba Muhammadu Buhari. Malamin da aka saki …
-
Tin bayan fitowar wasu faifayen bidiyoyi a waje da yayi kama da kasuwar Waya ta Farm Center dake jihar Kano, bidiyon na wani mutun mai sana’ar siyar da takalma cikin …
-
Shugaba Muhammadu Buhari zai bar Najeriya zuwa kasar Saudiyya a gobe Alhamis kamar yadda sanarwa ta gabata daga fadar gwamnatin. Gwamnatin tace shugaban zai amsa gayyatane wacce Sarkin Saudiyya Salman …
-
Labarai
Buhari ya bada kyautar magani, gidan sauro, kayyakin gwaje-gwaje da dala 500,000 ga kasar Malawi.
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin Najeriya karkashin jagorancin shugaba Muhammadu Buhari ta sake bada kyautar kudi, dalar amurka 500,000 da kayayyakin gwaje-gwaje ga kasar Malawi. Kayayyakin sun hada da magunguna da nauyinsu ya kai …
-
Duba da karshen zangon mulkin gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele zuwa zango na biyu. Majiyoyi daga fadar gwamnatin tarayyar ta ce tini dai shugaba Muhammadu Buhari ya aike da …
-
Labarai
Buhari ya kaddamar da kwamitin cigaban yankin Arewa maso Gabashin Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da sabon kwamiti a yau Laraba, 8/05/2019 domin cigaban yankin arewa maso gabashin Najeriya. Soja mai ritaya, Major-General Paul Tarfa ne zai jagoranci kwamatin. Shugaba …
-
Labarai
Shugaba Buhari ya amince da ginin sabuwar tashar jirgin ruwa a jihar Delta akan kudi dala biliyan 3.6
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban ministan harkokin sufuri, Mr Rotimi Amechi, yace gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaba Buhari ta aminta da tsabar kudi dalar amurka biliyan 3.9 domin ginin gadar jirgin ruwa a garin …
-
Labarai
Buhari ya fara bada mukamai ga wadanda ya sawa takun-kumi akan cin hanci da rashawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShashin Hausa na jaridar Premium Times ta rawaito cewa; ” Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da nada tsohon Ministan Cinikayya, Bello Maitama-Yusuf a matsayin daya daga cikin mambobin Hukumar Daraktocin …
