An wallafa ranar 3/01/2020, anyi gyara 07/01/2020 Malaman dake koyarwar a Firamare na jihar Kano sun bayyana kokensu bisa fara biyan sabon albashi da gwamnatin jihar karkashin jagorancin gwamna Ganduje …
Kano
-
Wannan yabo yazo ne biyo bayan kari na Naira har dari shida akan yarjejeniyar dokar mafi karancin albashi. Rahoton Dabo FM ya bayyana wata kungiya ta ma’aikata a jihar mai …
-
Labarai
Dokar hana cakudar Maza da Mata a baburan ‘Adaidaita Sahu’ tana nan daram – Ibn Sina
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Mallam Haruna Muhammad Sani Ibn Sina, ta bayyana cewa dokar hana cakudar Mata da Maza a baburan adaidata sahu tana nan daram. Shugaban ya …
-
Labarai
Ma’aikatan Kano sun fara karbar sabon albashin N30,000 na watan Disamba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMa’aikatan jihar Kano, sun fara karbar sabon albashin N30,000 a matsayin mafi karancin albashi na watan Disamba. Hakan na zuwa ne bayan da gwamnatin jihar ta cimma matsaya tsakaninta da …
-
Danmajalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Dala Babangida Abdullahi Yakudima yace zai kawo aiki na Naira miliyan dari biyar a mazabar Dala. Rahoton mu na nan Dabo FM ya jiyo …
-
Ga cikakken tarihin Marigayi Sallaman Kano, Malam Aminu Dako. Sallaman Kano Aminu Dako dan Sallaman Kano Dako an haife shi a shekarar 1945 a Lokon Zagage da ke cikin gidan …
-
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa a yau alhamis gamayyar kungiyoyi fiye da 35 sunyi kira da ya tsige Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi ba tare da …
-
Babban malamin addinin musulunci kuma tsohon kwamandan Hisba ta jihar Kano, Malam Aminu Daurawa ya bayyana cewa gwamnata tasa an dena ganin darajar sarakuna. Rahoton mu na nan Dabo FM …
-
Majalisa masarautar bichi ta cire hakiman da basuyi mubayi’a ba ga Sarkin Bichi Alhaji Aminu Ado Bayero, a zaman ta na yau data gudanar a fadar masarautar Bichi. Masarautar ta …
-
Tin bayan da jarumar wasan hausa ta fitar da wasu hotuna na bikin cikar ta shekaru 26 da haihuwa mutane suka ringa Allah wadai da shigar da tayi. Jarumi Musa …
-
Bayan samun nasarar da Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje yayi na sahalewar sabuwar dokar masarautu da majalisar jihar Kano ta zartar akwai yiwuwar gwamnan ya zabi Sarkin Bichi a …
-
Garo dai itace mahaifar kwamishin kananan hukumomi Alhaji Murtala Sule Garo, da kuma wasu manya da suka rike madafun iko a Najeriya. Ƙauyen Alkalawa da ke mazaɓar Garo a cikin …
-
Aminu Baita shine mutumin da ya fada teku shekaru 30 da suka wuce, wanda har aka dauka ya mace tun a shekarar 1990, cikin ikon Allah an same shi a …
-
Rundunar ‘Yan Sanda ta bakin kakakin ta na jihar Anambra, Haruna Muhammad, ta bada sanarwar kame wasu da ake zargin barayin yara ne a Awkan dake jihar Anambra. Kakakin rundunar …
-
Labarai
Satar yara a Kano: Fiya da yara 38 yan kasa da shekaru 3 aka sace a karamar hukumar Nassarawa
A wani bincike da Dabo FM tayi ta gano an sace yara 38 a cikin wata 8 kacal a karamar hukumar Nassarawa dake birnin Kano, bayaga alhinin da aka shiga …
-
Labarai
#JusticeForKano9: Ganduje ya yaba wa Jami’an tsaro, yayi kira ga Iyaye su kula sosai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya jinjina wa rundunar ‘yan sandan jihar Kano, bisa kokarinsu na ceto Yaran nan guda 8 da aka samo a jihar Anambra. Tin …
-
Labarai
Hon Sha’aban Sharada zai tura Dalibai 100 zuwa kasashen Waje yin Digirin farko
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBayan maganganu da suka bulla ‘yan kwanaki kadan cewa shugaban kwamitin tsaro na majalisar wakilai ta najeriya Hon. Sha’aban Ibrahim Sharada ya dauki nauyin kai dalibai 100 kasashen waje, wakilin …
-
BincikeLabaraiSabon Labari
‘Yan sanda sunyi alkawarin kama duk masu hannu a yiwa Pantami ihun ‘Bamayi’
Rundunar ‘Yan Sandan ta bayyana cewa ta gayyaci Shugaban Jam’iyyar PDP da wasu jiga-jigan jam’iyyar na jihar Kano bisa kai wani farmaki da ake zargin wasu gurbattun matasan kwankwasiyya da …
-
Labarai
Bata-garin mabiya Kwankwasiyya sun yi wa Sheikh Pantami ihun ‘Bamayi’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn zargi wasu Matasa mabiya darikar Kwankwasiyya da yiwa Ministan Sadarwar Najeriya, Dr Isa Pantami, ihun ‘Bamayi’ a jihar Kano. Hakan na zuwa ne dai dai lokacin da akayi kacubus …
-
A daidai lokacin sabbin gwamnoni ke neman kwanaki 100 a ofis, 18 daga cikin Gwamnoni 29 har kawo yanzu ba su nada mukaman masu taimaka musu ba. DABO FM ta …
