An saki yan matan nan da aka sace a makarantar kwana ta ‘yan mata da ke gari Jangebe da ke jihar Zamfara. Rahotanni sun tabbatar da cewa yanzu haka daliban …
Zamfara
-
Gwamnatin jihar Zamfara ta rufe dukkanin iyakokinta na shiga jihar domin rigakafin kamuwa da cutar Coronavirus. Gwamnan jihar, Bello Muhammad Matawalle ne ya bayyana haka yayin wani taro da ya …
-
Labarai
Gwamnatin jihar Zamfara ta ware biliyan 1 don ginin Masallatai, Magabartu da ciyarwar Ramadan
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana ware Naira biliyan 1 domin ginin Masallatan Juma’a, gyaran Makabartu, Ciyarwar Azumi da wasu ayyuka na sha’anin addini Islama a shekarar 2020. Kwamishinan Ma’aikatar sha’anin …
-
Hukumar Hisbah ta chafke wannan dan sanda ne da kannensa 2 da kuma wata da yace daga Kaduna take cikin dakin otal suna sheke ayarsu. Kakakin Hukumar, Dr Atiku Zawuyya …
-
Jigo a jam’iyyar APC ta jihar Zamfara, Sanata Kabir Marafa ya nesanta kansa daga taron ‘yan takarkarun gwamna na jihar wato G-8, wanda Abdulaziz Yari ya kira. Rahotan Dabo FM …
-
Tsohon gomnan Zamfara, Ahmed Sani Yariman Bakura yace zai tsaya takarar shugaban kasa saboda wahayin da aka saukar masa ta hannun abokin sa. A rahoton da Dabo FM ta samu …
-
Kimanin mutum 14 ne suka mutu a kauyen Moda ‘Karamar Hukumar Anka dake Jihar Zamfara. Mazauna ‘kauyen sun shaidawa manema labarai cewa wata matar gida ce ta zuba Gishirin Lallen …
-
Labarai
A kalla ‘Yan Gudun Hijira 25,000 suka koma Gidajensu na ainahi a jihar Zamfara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAdadin ‘yan gudun Hijira 25,000 ne suka koma gidajensu biyo bayan yunkurin da gwamnan jihar, Bello Matawalle yakeyi na wanzar da zaman lafiya a jihar. Sakataren hukumar dake bayar da …
-
Labarai
‘Yan Bindiga da dama a Zamfara sun zubar da makamansu tare da neman yafiya – Matawalle
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya bayyana cewa adadi mai yawa daga cikin ‘yan bindigar jihar Zamfara sun watsar da makamansu. Gwamnan ya bayyana haka ne a ranar Lahadi …
-
Labarai
‘Yan gudun hijira a Zamfara sun fara komawa gidajensu bayan samun ingantuwar tsaro
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSakamakon samun zaman lafiya da jami’an tsaro suka samo, yasa ‘yan gudun hijira da dama sun fara kaura daga sansaninsu zuwa garuruwansu na asali a jihar Zamfara. Yusuf Idris, babban …
-
Siyasa
PDP, NRM sun lashe dukkanin kujerun mulki na jihar Zamfara a karon farko
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJami’iyyar PDP ta lashe dukkanin kujerun mulki a jihar Zamfara a karon farko tin kafa jamhuriyya a Najeriya. PDP ta lashe dukkanin kujerun majalissar jiha guda 23. Sanatoci 3 da …
-
Siyasa
INEC ta tabbatar da Matawalle a matsayin zababben gwamnan Zamfara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbarhukumar zzabe ta INEC ta tabbatar da Matawalle a matsayin zabbaben gwamnan jihar Zamfara. Shugaban INEC, Farfesa Yakubu ne ya sanar da haka a ranar Asabar 25/05/2019, a babban shedikwatar …
-
Siyasa
Akwai yiwuwar INEC ta soke zaben Zamfara bayan ganawar gaggawa da jami’iyyar APC tayi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar hukumar zabe ta kasa, INEC ta yanke zata fitar da matsayar ta akan hukuncin da kotin koli ta fitar. Hukumar tace; “Zamu zauna ranar Asabar 25/05/2019, domin tattaunawa akan …
-
Siyasa
Zamfara: Kotun ‘Allah Ya Isa’ ta kwace zabe daga APC da bawa PDP
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar kotun kolin Najeriya, ‘Supreme Court’, ta ruguje zaben cikin gida na jami’iyyar APC, ta kuma ayyana jami’iyyar PDP a matsayin jami’iyyar data lashe zaben gwamnan jihar tare da dukkanin …
-
Labarai
Ana ta Rai…: Majalissa dokoki ta aminta da karin sabbin masarautu a jihar Zamfara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalisar dokokin jihar Zamfara ta zartar da kudirin neman kirkirar sabuwar masarauta a jihar. A ranar Laraba ne majalisar ta amince da kudirin da aka gabatar a gaban ta na …
-
Siyasa
Gwamnan Zamfara ya rike albashin ma’aikata 1,400 na tsawon watanni 30
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMa’aikata 1,400 da gwamnatin jihar Zamfara da dauka aiki tin shekarar 2014, sun bukaci gwamnatin ta biya su hakkin su na albashin watanni 30 da suke bin gwamnatin. Ma’aikatan da …
-
“Sama da shekaru 3, Dumburum ta kasance wata matattarar kuma maboyar ‘Yan Bindiga, Sarkin Zurmi ya taba cemin a kashe dukkanin mutanen kauyen saboda duk ‘Yan ta’adda ne.” “Nayi mamaki …
-
Hukumar zaben jihar Zamafara ta ZIEC ta fitar da ranar 27 ga watan Afrilun 2019. Baturen zaben jihar ta Zamafara, Garba Muhammad ne ya bayyana haka ne yau Litinin a …
-
Kotun daukaka kara ta mayar wa da Ibrahim Baba na APC kujerar sa a Filato. Duk da matsalar tsaro, za a gudanar da zabukan kananan hukumomi a ranar 27 ga …
-
‘Yan Bindiga sun hallaka shugaban ‘yan bangar ne bayan kwanaki da suka dauka suna nemanshi a garin kauyen Rukudawa na karamar hukumar Zurmin jihar Zamfara. Jaridar Leadership Hausa ta rawaito …
