Al’ummar jihar Kano, sun koka kan yacce suka samu labari daga wasu jami’an dake kula da gidan namun daji dake jihar na wani goggon biri daya sace kudaden shiga gidan …
Labarai
-
Labarai
Aisha Buhari tace a rika kiranta da ‘First Lady’ ba uwargidan shugaban kasa ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHaj Aisha Muhammadu Buhari, ta bada sanarwar chanza sunan matsayinta daga mai dakin shugaban shugaban kasa zuwa ‘First Lady’ ta kasar Najeriya. Aisha Buhari ta bada sanarwar ne a waje …
-
Labarai
Gwamnatin jihar Kano ta haramta lika hotuna ko rubutu a jikin motoci da babura masu kafa 3
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar dake kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano ‘KAROTA’ ta haramta lika duk wasu nau’ikan hotuna a jikin baburan Adaidaita sahu da motoci a jihar Kano. GIdan Rediyon …
-
Labarai
Malaman addinai da ‘Yan siyasa ne suka haddasa kashe-kashe a Najeriya – Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRubutu mallakar Premium Times Hausa Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa akasarin rikice-rikice da kashe-kashen da ke faruwa a kasar nan, duk ’yan siyasa ne malaman addini ke haddasa su. …
-
Labarai
Dalibi ya rasu kwana daya bayan kammala karatu da ‘First Class’ a BUK
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAl’amin, dalibi a jami’ar Bayero dake jihar Kano, ya rasu kwana daya bayan daya kammala digiri da babban sakamakon ‘First Class. Alamin ya kammala karatunshi a sashin ‘Banking and Finance’. …
-
Labarai
Akwai yiwuwar gwamnatin tarayya ta bude iyakoki don cigaba da safarar motoci – Ali
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban hukumar hana fasakauri ta Najeriya, Kwastam, Hameed Ali, yace akwai yiwuwar gwamnatin shugaba Buhari ta bude iyayokin shigowa da motoci cikin kasar ta kan titi. Tin dai a watan …
-
Uwar gidan shugaba Muhammadu Buhari, Hajiya Aisha Muhammadu Buhari ta saka abaya mai tsadar dalar Amurka 4,290, kwatankwacin Naira Miliyan 1,565,850. DABO FM ta binciko cewa, kamfanin dake dinkin rigunan …
-
Labarai
Zamu fitar da ‘yan Najeriya miliyan 100 daga kangin talauci – Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce kasar za ta iya fitar da mutum miliyan 100 daga talauci idan aka samu kyakkyawan shugabanci da sanin ya kamata. “Akwai alaka tsakanin talauci …
-
Labarai
Kano: Budurwa ‘yar shekara 17 ta kashe kanta saboda mahaifinta ya saki mahaifiyar ta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata budurwa, Sadiya Shehu, mai shekaru 17 , ta kashe kanta saboda barkewar sa’in sa da iyayen ta wanda takai ga mahaifin ta ya saki mahaifiyar ta. Sadiya da suke …
-
Labarai
Tinda China da Indiya suka cigaba, babu abinda zai hana Najeriya ci gaba – Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce babu abin da zai hana kasar ci gaba kamar kasashen China da India ko Indonesia. “Tun da China da India da Indonesia suka ci …
-
Labarai
JAMB: Makarantun gwamnati zasu dauki dalibai masu maki 160, na kudi 140
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar jarrabawar Jamb da jami’o’in Najeriya sun fitar da maki 160 a matsayin mafi karanci domin samun gurbin zangon karatun 2019/2020. Hukumar data samu tattaunawa ranar Talata a dakin taro …
-
Labarai
JAMB fitar da maki 160 a matsayin mafi karanci na samu gurbin karatun dalibai a Jami’o’i
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar jarrabawar Jamb da jami’o’in Najeriya sun fitar da maki 160 a matsayin mafi karanci domin samun gurbin zangon karatun 2019/2020. Hukumar data samu tattaunawa ranar Talata a dakin taro …
-
Labarai
Ali Ndume ya taya Sanata Ahmad Lawan murnar lashe zaben shugaban majalissar Dattijai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBayan da aka zabi Sanata Ahmed Lawan a matsayin Shugaban majalisar dattawa ta tara, abokin hamayyarsa Mohammed Ali Ndume ya taya shi murnar lashe wannan zabe. Daily Nigerian Hausa
-
Sanata Ahmad Lawan ya lashe zaben shugaban majalissar dattijai a zaben da aka gudanar yau Talata. Bayan an kammala zaben, magatakardar majalissar ya sanar da Sanata Ahmad Lawan a matsayin …
-
Labarai
Shekarau ya kammala kada kuri’arshi a zaben shugaban majalissar Dattijai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMalam Ibrahim Shekarau, Zababben Sanatan Kano ta tsakiya na jami’iyyar APC ya kammala zaben shi na yau a zauren majalissar dattijai. Shekarau tare da sauran sanatocin jihar Kano, Barau Jibrin …
-
Babban LabariLabarai
Kotun karar zaben shugaban Kasa ta yi watsi da karar kalubalantar nasarar Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun da ke sauraren karan zaben shugaban kasa ta yi watsi da karar da gamayyar jam’iyyu na C4C ta shigar gaban ta tana kalubalantar nasarar da Buhari yayi a zaben …
-
Labarai
Buhari bai shiga maganar sasanta Ganduje da Sarkin Kano ba – NTA
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBuhari bai shiga tsakanin dambarwar dake faruwa tsakanin Gwamnan jihar KAno, Dr Ganduje da Sarkin KAno, Mallam Muhammadu SUnusi II ba. DABO FM ta tattaro wani rahotan na gidan talabijin …
-
Labarai
Sarki Sunusi ya koma Kano bayan da aka sasantashi da Ganduje a Abuja
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, ya koma jihar Kano jim kadan bayan gama sasantashi da gwamnan jihar Dr Abdullahi Ganduje. Tin a jiya juma’a ne bayan an gudanar …
-
Labarai
Sarkin Kano, Sunusi II ya mayarwa da Ganduje martani a karon farko
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II ya mayarwa da gwamnatin jihar Kano akan tuhumar da akeyi masa na al-mubazzaranci da kudin masarautar. DABO FM ta gane cewa sarkin ya …
-
Duniya
An kashe sama da masu zanga-zangar hambarar da gwamnati guda 100 a kasar Sudan
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDaga Aljazirah English View this post on Instagram Death toll in Sudan rockets to 100 say protesters, as security forces continue their bloody dispersal of the weeks-long sit-in outside the …
