DaboFM ta binciko hakan na zuwa ne jim kadan bayan cimma matsaya tsakaninsu a daren Juma’a a babban birnin tarayyar Abuja. Tin dai wunin Juma’a, jaridar Daily Nigerian ta rawaito …
Labarai
-
Labarai
EFCC ta janye tuhumar ta akan badakalar biliyan 25 ta Goje bayan ya janye daga neman shugaban majalissar dattijai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineOfishin Minitsan shari’a kuma babban lauyan gwamnatin tarayyar na kasa ya karbe ragamar takaddamar Danjuma Goje dake gaban Kotu akan tuhumar yin sama da fadi da Naira biliyan 25 daga …
-
Labarai
Buhari ya kira Ganduje zuwa Abuja akan rikicinshi da Sarki Sunusi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA karshe dai shugaba Muhammadu Buhari ya shiga tsakanin rikicin dake tsakanin Gwamna Ganduje da Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II. Hakan na zuwa ne a lokacin daya rage saura wa’adi …
-
Al'adu
Masarautar Rano ta hukunta Hakimai da sukayi wa sarkin Kano Sunusi mubaya’a
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMasarautar Rano dake jihar Kano ta hukunta wasu hakimanta da suka bijerewa umarnin Sarki. Hakiman garin Bebeji dana Tudun Wada ne suka karbi hukunci dakatarwa daga masarautar. A cikin wata …
-
Labarai
Ganduje na daf da dakatar da Sarki Sunusi da yiwuwar maye gurbin masarautar Kano da Aminu Ado Bayero
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBiyo bayan aike da takardar tuhuma da gwamnati Dr Ganduje ta aikewa Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II akan kashe kudaden masarautar Kano ta gwamnatin ta kira ta’annati. Majiyoyi sun tabbatar …
-
Labarai
Ganduje ya tura wa Sarki Sunusi takardar tuhuma kafin a dakatar da shi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin Jihar Kano ta aike da takardar tuhuma Sarkin Kano, Alhaji Muhammad Sanusi II game da tuhumar kashe kudaden masarautar Kano ba bisa ka’ida ba, kamar yadda wasu majiyoyin sirri …
-
Labarai
Sallar Idi a masallacin da mutane miliyan 8 suke halarta a kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn gudanar da sallar Idi karamar a kasar Indiya ranar 5 ga watan Yulin 2019. Wakilan DaboFM sunyi tattaki zuwa garin Agra dake jihar Uttar Pradesh dake kasar Indiya, jihar …
-
Labarai
Masarautar Kano ta kira taron Addu’ar cika shekaru 5 da rasuwar Marigayi Ado Bayero
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar Masarautar jihar Kano ta shirya taron addu’a ga Marigayi Dr Ado Bayero bayan cika shekaru 5 da rasuwa. Majalissar ta fitar da sanarwar ne bayan da gwamnatin jihar ta …
-
Labarai
Ganduje ya soke yin ‘Hawan Nassarawa’ da masarautar Kano takeyi duk ranar 3 ga Sallah
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya soke gudanar da bikin hawan Nassarawa da masarautar Kano ta sabayi dukkanin kwanaki 3 bayan kowanne bikin Sallah. DaboFM ta rawaito mai …
-
Akwai yiwuwar soke hawan nassarawa da ake sa ran gabatarwa gobe… Karin bayani na nan tafe..
-
Labarai
Hotuna: Bayan makwanin rashin jituwa, Sarki Sunusi ya ja Ganduje Sallar Idi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHotuna: Bayan makwanin rashin jituwa, Sarki Sunusi ya ja Ganduje Sallar Idi
-
Labarai
Hukumar yaki da Cin hanci ta jihar Kano ta bukaci a dakatar da Sarki Sunusi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar karfe korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano tayi kira ga zuwa dakatar da Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, biyo bayan bannatar kudade tare da …
-
Yau Litinin, 3 watan Yuli, 2019, ne karshen watan Ramadana na shekarar 1440. Mai Alfarma Sarki Musulmi, Sultan Abubakar Sa’ad ne ya bayyana haka a fadarshi dake jihar Sokoto inda …
-
Yau Litinin, 3 watan Yuli, 2019, ne karshen watan Ramadana na shekarar 1440. Mai Alfarma Sarki Musulmi, Sultan Abubakar Sa’ad ne ya bayyana haka a fadarshi dake jihar Sokoto inda …
-
Labarai
An zargi ‘yan Boko Haram da hannu a hari yayin Sallar ‘Tahajjud’ a Maiduguri
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSashin Hausa na BBC ya rawaito cewa wasu ‘yan bindiga da ake zargi ‘yan kungiyar Boko Haram ne sun tarwatsa wasu masu sallar Tahajjud a jihar Borno. “An kai harin …
-
Labarai
Mutane 30 daga cikin wadanda Ganduje yayiwa aikin ido a unguwar GAMA sun makance
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutane ne 30 ne daga cikin wadanda suka amfana da shirin aikin idanu kyauta a unguwar Gama dai dai lokacin yin zagaye na biyu a zaben gwamnan jihar Kano. Dabo …
-
Labarai
Gwamnan jihar Bauchi ya bada umarnin biyan dukkan ma’aikatan jihar albashin da suke bi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Bauchi, Sen Bala Muhammad ya bada umarnin biyan albashi ga dukkanin ma’aikacin da yake bin gwamnatin jihar. Wata sanarwa da ofishin gwamnan ya fitar ranar Juma’a tace lallai …
-
Yarinyar data fito daga kauyen Yargase, ta yanke gaban wani magidanci, Bashir Ya’u a lokacin da yayi yunkurin yi mata fyade. Rundunar yan sandan jihar Katsina ta bayyana faruwar wannan …
-
Labarai
Sabon Gwamnan jihar Borno bai iske ma’aikaci ko guda 1 ba, a ziyararshi zuwa babbar sakatariya a Maiduguri
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSabon gwamnan jihar Borno Engr Babagana Umara Zulum ya bayyana rashin jin dadinshi bisa rashin iske ma’aikata a babbar sakatariyar jihar Borno a lokacin da ya kai ziyarar bazata zuwa …
-
Labarai
Obasanjo ya tsallake rijiya da baya, bayan ya kubuta daga hatsarin Jirgin sama
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya tsallake rijiya da baya, bayan jirgi da ya hau ya kusa yin hatsari a ranar Laraba. Kamfanin dillancin Labaran Najeriya ”NAN” ya rawaito cewa, …
