A wasu kalamai irin na bammamaki da aka jiyo gwamnan jihar Ribas, Nyseom Wike, ya furta a lokacin da yake taya shugaba Buhari samun nasara a kotu, yasa ana zargin …
Dabo Online
-
Labarai
Pantami ya bada umarnin rufe layuka miliyan 9 da ake siyarwa ‘Masu Rijista’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMinistan Sadarwa na Najeriya, Dr Isah Ali Pantami ya baiwa hukumar kula da harkokin sadarwar ta NCC umarnin kulle layukan da ake siyarwa masu Rijista. Ya bayyana a rufe layukan …
-
Ra'ayoyi
Alakar dan Majalissar tarayya na Fagge da Al’ummar da yake wakilta, Daga Umar Aliyu Fagge
by Dabo Onlineby Dabo OnlineIdan aka ce wakilin al’umma ana nufin wani mutum tilo da aka zaba ya wakilci al’ummar da ya fito daga cikin su domin kare musu hakkin su ta fuskoki daban-daban, …
-
LabaraiNishadi
Kotu ta bayar da belin Naziru Sarkin Waka, ta gindaya masa sharuda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata kotu a jihar Kano ta bayar da belin Naziru Ahmad, Sarkin Wakar Sarkin Kano a zamanta na ranar Alhamis. Hakan na zuwa ne bayan da hukumar tace fina-finai ta …
-
Siyasa
Fadan Kwankwasiyya da Gandujiyya ya fito da ‘Sabon Salo’, kashi na 2
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSiyasar jihar Kano tana cigaba da yin zafi har bayan kammala zaben gwamnan jihar na shekarar 2019. A dai dai lokacin da tsagin Kwankwasiyya suke ganin sune halastattun wadanda suka …
-
Labarai
Next Level: Gwamnatin Tarayya ta aminta da fara aikin titin Jirgin Kasa na Ibadan-Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin Najeriya ta aminta da yin hanyar jirgin kasa daga garin Ibadan zuwa birnin Kano akan kudi dalar Amurka biliyan 5.3. Ministan harkokin sufurin Najeriya, Rotimi Ameachi, ne ya sanar …
-
Labarai
Dambarwar Gandujiyya da Kwankwasiyya: An kama Naziru Sarkin Waka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYanzunnan mun samu rahoto cewa jami’an tsaro sun kama mawaki Naziru Ahmad, Sarkin wakar Sarkin Kano wanda aka fi sani da Sarkin Waka. A wani rahoto da Nasiru Salisu Zango, …
-
Babban LabariLabarai
Kotu tayi watsi da karar Atiku, Buhari yayi nasara a kotun zabe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun sauraren korafin zabe dake da zama a Abuja, tayi watsi da korafin Atiku na kalubalantar nasara shugaba Muhammdu Buhari. Alkalin da ya jagorancin shari’ar, Mai Shari’a Muhammad Garba ne …
-
Labarai
Matashi ya alkauranta raba Naira Miliyan 4 idan Atiku yayi nasara a Kotu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDABO FM ta binciko wani matashi yayi alkawarin rabawa mutane 20 Naira miliya 4 idan Alhaji Atiku Abubakar yayi nasara a kotun zabe. Matashin, Aliyu Dahiru Bello, dan asalin jihar …
-
Labarai
Akwai alamun nasara ga Buhari bayan Atiku ya kasa kare ikirarinshi na anyi magudi a jihohi 11
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun dake sauraren korafin zaben shugaban kasa dake Abuja tayi watsi da korafin Atiku. Atiku yayi korafi kan cewa anyi magudi a jihohi 11. Sai dai kotun da tayi watsi …
-
Labarai
Yarjejeniyar yin kamfanin Madara tsakanin Kaduna da Denmark zai samar da ayyukan yi 50,000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kaduna da kamfanin Arla Foods International, sun kulla yarjejeniya domin kirkirar kamfanin Madara a jihar Kaduna. Kulla yarjejeniyar sai zamar da jihar Kaduna zama jihar da ta fi …
-
Labarai
Karon farko cikin shekaru 10 a Zamfara, Matawalle ya kara wa Malaman Firamare 6,709 matakin aiki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle, ya karawa Malaman Firamare 6,709 girma a matsayinsu na ma’aikatan gwamnati. DABO FM ta tattaro cewa; wannan ne karo na farko aka karawa malaman …
-
Taskar Matasa
Sanarwa game da saukar Daliban Kwankwasiyya 370 a kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMakonni kadan suka rage tafiyar dalibai 370 da gidauniyar Kwankwasiyya ta zata dauki nauyin karatun Digirinsu na 2 a kasar Indiya. DABO FM tana sanarwa cewa akwai yiwuwar kawo muku …
-
Labarai
Turmutsutsu ya hallaka ‘Yan Shia 31, ya jikkata 100 a birnin Karbala na kasar Iraqi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJamian Iraqi sun bayyana cewa; A kalla mutane 31 ne suka rasa rayukansu sakamakon wani turmutsutsu daya faru yayin tattakin mabiya Shia a ranar Ashura da aka gudanar a birnin …
-
Kotun sauraren korafin zaben majalissar dokoki dake da zama a jihar Etiki to kwace nasarar da Sanata Dayo Adeyeye na APC, tayi umarnin baiwa ‘yar takarar PDP shaidar lashe zabe. …
-
Kotun sauraren korafin zaben majalissar dokoki dake da zama a jihar Etiki to kwace nasarar da Sanata Dayo Adeyeye na APC, tayi umarnin baiwa ‘yar takarar PDP shaidar lashe zabe. …
-
Kotun sauraron korafe korafen zaben Majalissar dokokin Najeriya dake da zama a jihar Kano, ta soke zaben da dan Majalissar tarayya na APC ya lashe. Hukumar INEC dai ta ayyana …
-
Kwastabul (PC) II – N84,000 Kwastabyl (PC) I – N86,000 Sajan Kofur (SC) – N96,000 Sajan Manjo (SM) – N119,000 Insfecta na 2 (IP) II – N167,000 Insfecta na 1 …
-
Labarai
Kura-ture-Turmi: Rikici ya barke tsakanin Jami’an tsaro da ‘Yan Shia
by Dabo Onlineby Dabo OnlineLabaran Hotuna: Rahotanni da muke samu yanzu sun tabbatar da ba ta kashi tsakani kungiyar IMN da jami’an tsaro a Najeriya. An rawaici cewa kusan mutane 3 sun rasa rayukansu …
-
Makonni kadan suka rage tafiyar dalibai 370 da gidauniyar Kwankwasiyya ta zata dauki nauyin karatun Digirinsu na 2 a kasar Indiya. DABO FM tana sanarwa cewa akwai yiwuwar kawo muku …
