Wata mata mai suna Talatu, ta mika mai gidanta, Nasiru Suleiman, a gaban kotu dake da zamanta a unguwar Magajin Gari na jihar Kaduna. DABO FM ta tattaro cewa Talatu, …
Dabo Online
-
Labarai
Kotu tayi cilli da bukatar PDP, ta tabbatar da El-Rufa’i a matsayin halastaccen gwamnan Kaduna
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun dake sauraron korafe-korafen zaben Gwamna dake da zamanta a jihar Kaduna, ta tabbatar da gwamnan jihar, Mallam Nasiru El-Rufai, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar. Hakan na …
-
Kotun sauraron korafin zabubbukan Sanatoci tayi umarnin sake yin zaben zagaye a wasu mazabun jihar Osun ta Arewa a cikin kasa da kwanaki 90. Hakan na zuwa ne bayan korafi …
-
Ra'ayoyi
#Xenophobia: Abin kunya ne shugaba Buhari ya ziyarci kasar Afirika ta Kudu – Usman Kabara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitaccen dan Jarida kuma shugaba Shafin Afrika ‘POA’, Usman Ahmad Kabara, ya bayyana cewa abin kunya ne shugaba Muhammadu Buhari ya kai ziyara kasar Afirika ta Kudu akan kisan wariya …
-
Labarai
Kwanaki 100: An zabi Ganduje a matsayin gwamnan da yafi kowanne ‘Daraja’ a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn zabi gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje a matsayin gwamnan da yafi dukkanin gwamnonin Najeriya wajen gwazo da aiki tukuru. Kungiyar Dimokradiyya ta Afirika dake da zama a …
-
Labarai
Da gaske Gwamnan jihar Ribas ya dakatar da Hukumar Alhazai ta jihar?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKwanaki kadan bayan rushe zargin rushe Masallaci da ake yiwa gwamnan jihar Ribas, Nyseom Wike, ya sanar da dakatar da hukumar jin dadin Alhazai ta jihar. Mataimakin Kungiyar Jama’atu Nasrul …
-
Duniya
Gwamnatin kasar Indiya ta kaddamar da fara siyarda Audugar Mata akan Rs1 (N5.07)
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin kasar Indiya ta kaddamar siyar da Audugar Mata akan kudin kasar na Rupee 1 kacal, kwatankwacin Naira 5.07. Kasar ta rage farshin Audugar daga Rs 2.50 zuwa Rs 1 …
-
Wasanni
Barcelona taci moriya ganga, tace Messi zai iya kama nashi wuri a karshe kakkar bana
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKulob din Barcelona ya furta cewa dan wasa Lionel Messi zai iya barin kungiyar idan kwantirajinshi ya kare a karshen kakar wasanni ta bana. Shugaban Kungiyar, Josep Maria Bartomeu, ne …
-
Labarai
Yan Bindiga sun kone wani Matashi ‘Har Toka’ suka bawa iyayenshi akan sun kasa biyan kudin fansa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da kara tsanantuwar ayyukan sace-sace da kashe-kashen mutane, yan Bindiga sun aikata babbar ta’asa akan wani matashi. Mun samu wani rahoto daga jihar Adamawa cewa; A watannin da …
-
Labarai
‘Yan sandan Kano sun cafke mutane 100 da suka shiga jihar don fara ta’asar Garkuwa da Mutane
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRudunar ‘yan sandan jihar Kano ta cafke kimanin miyagun mutane 100 tare da muggan makamai wadanda suka shiga jihar domin fara aiwatar da laifin garkuwa da mutane. Kwamishina yan sandan …
-
Nishadi
Dalilin da ya sa aka ji ni shiru – Mahmud Nagudu Tattausan Lafazi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSahararren mawakin yaren Hausa, Mahmud Nagudu ya bayyana dalilansa na jinshi shiru da mutane musamman masoyansa sukayi. Duk dai mai bibiyar wakokin fina-finan Hausa bai manta da waye Mahmud Nagudu …
-
Labarai
Kansila da wasu shafaffu da mai sun siyarda Na’urar bada hasken Lantarki a jihar Kaduna
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn zargi Kansilan mulki mai sanya ido na mazabar Gona ta karamar hukumar Sabon Gari, tsohon Shugaban Kungiyar Sufurin Motoci na Dadi Motor Park, Alh Sale Jakis d aUsman Sulaiman …
-
Babban LabariDuniyaLabarai
Jirgin zuwa duniyar Wata na Indiya yayi tutsu, sakanni kadan daya rage sauka a kudancin duniya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBayan shafe kwanaki 55 da Jirgin zuwa duniyar wata mai taken ‘Chandrayaan II’, jirgin yayi tutsu. DABO FM ta binciko cewa masu kula da jirgin sun rasa na’urarshi a lokacin …
-
Labarai
Matawalle ya raba Motoci ga Jami’an Tsaro da hukumar ZAROTA mai kamanceceniya da KAROTA ta Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle, ya rarraba motocin cigaba da gudanar da aiki ga Jami’an tsaro da hukumar kare cunkoson ababen hawa a jihar Zamfara. DABO FM ta binciko …
-
Labarai
Jami’in gwamnatin Ganduje yayiwa Sarkin Kano zunguri Siyasa akan zuwanshi Afrika ta Kudu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDaga cikin mataimaka gwamnan jihar Kano a fannin Labarai, Salihu Tanko Yakasai ya zunguri mai martaba Sarkin Kano zance irin na suka a siyasa. DABO FM ta binciko wani rubutu …
-
LabaraiSiyasa
Kotu ta kori karar Dan Majalissar PDP ta tabbatar da APC
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun dake sauraron korafin zaben Sanatoci da ‘yan Majalissun jihar Kano, tayi watsi da korafin dan takarar PDP mai wakiltar karamar hukumar Ungoggo/Minjibir. Dan takarar jami’iyyar PDP, Tajo Usman, ya …
-
Labarai
Hotuna: BUK ta karrama Dr. Hafsat Ganduje ‘Goggon Kanawa’ bisa taimakonta ga bangaren Ilimi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineUwargidan gwamnan jihar Kano, Dakta Hafsat Umar Ganduje, ta samu lambar yabo hadi da girmamawa daga Jami’ar BUK dake jihar Kano. Kungiyar dake kula da tsari da gudanarwar Ilimi a …
-
Siyasa
Jami’iyyar APC ta jaddada dakatar da Hon Abdulmuminu Kofa na tsawon kwanaki 365
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJami’iyyar APC a matakin jiha ta jihar Kano, ta jaddada hukuncin dakatar da dan Majalissar Tarayya mai wakiltar Bebeji/Kiru daga jami’iyyar na tsawon watanni 12. Hakan na zuwa ne bayan …
-
Wasu fusatattun matasa masu zanga-zanga sun dira kantin Shoprite dake babban titin Lekki-Epe expressway a jihar Legas a ranar Talata, 3 ga Satumba, 2019. Wannan abu ya biyo bayan hare-haren …
-
Masana kiwon lafiya na Jami’ar Basel dake kasar Swizalan sun binciko cewa shan koren shayi yana kara kaifi da karfin basira. Masanan sun kara da cewa Shan Koren Shayi yana …
