Yau ranar Talata, 3 ga watan Satumbar shekarar 2019, aka kwana 30 da dauke matashi Abubakar Idris Dadiyata. Tin a ranar 3 ga watan Agustar 2019, wasu mutane da ba’a …
Dabo Online
-
Labarai
Jami’an shugaba Buhari sunji dadin mika gwamnatin Legas Kotu akan tsare ‘yan Arewa 123
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDaga cikin mataimaka shuugaba Buhari akan harkokin kafofin sadarwa, Lauretta Onochie, ta bayyana jin dadinta bisa maka gwamnatin jihar Legas da akayi a kotu. Hakan na zuwa ne bayan da …
-
Labarai
Kwankwaso ya nuna takaici da bakin ciki akan kashe-kashe da sace-sacen Mutanen Arewa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Engr Dr Rabi’u Kwankwaso yayi Allah wadai tare da nuna takaici da bakin cikin kan yacce tabar-barewar sace-sacen mutane da yin garkuwa da su ya zama …
-
Labarai
Kwankwaso yayi Allah wadai da cigaba da tsare Dadiyata da matsalolin sace-sacen Mutane
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Engr Dr Rabi’u Kwankwaso, ya Allah wadai da kamun da cigaba da tsare dan gwagwarmayar nan, Abubakar Idris Dadiyata. Kwankwaso ya kuma nuna takaici da bakin …
-
Al'aduLabaraiTaskar Matasa
Daliban Kano sun lashe gasar Kwalliyar Gargajiya ta Jami’ar ABU bayan sunyi ado da Jajayen Huluna
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDaliban jihar Kano dake karatu a jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria, sun samu nasarar lashe zaben jihar da ta fi kowacce jiha iya kwalliyar Gargajiya. An gudanar da zaben ne …
-
LabaraiSiyasa
Kwankwaso bai je jihar Ribas bayan an rushe Masallaci ba – Shiri ne da shiriritar ‘yan ‘Social Media’ – Bincike
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHotonan da ‘Yan Kwankwasiyya suke yadawa akan zuwan Kwankwaso jihar Ribas ya kwana 383 a duniya. (Shekara 1 ga kwana 20). DABO FM ta binciko hotunan a shafin Twitter na …
-
Labarai
An cuci mutanen Zamfara kuma Allah zai bi musu hakkinsu – Abdulaziz Yari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari yace “An cuci mutanen Zamfara, kuma Allah zai isar musu.” DABO FM ta binciko wani bidiyo da Mai Biredi TV ta wallafa a shafinta …
-
Labarai
Ni ba Dalar da zaka saka a Aljihu ba kunya bane – Martanin Wike ga Ganduje akan rushe Masallaci
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAyi hakuri da yawan Talloli – Dasu ne muke gudanar da ayyukanmu. Gwamnan jihar Ribas, Nysoem Wike, yayiwa mai girma gwamnan jihar Kano, Dr Ganduje martani akan maganarshi ta cewa …
-
Labarai
Jirgin Najeriya ya tafi kai kayayyakin Tallafi zuwa kasar Zimbabwe da ambaliyar ruwa ta afka musu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJirgin rundunar Sojan Sama ta Najeriya ya tashi domin zuwa kasar Zimbabwe domin kai musu kayayyakin tallafi biyo bayan ambaliyar ruwa da ta faru a kasar. Mai magana da yawun …
-
LabaraiTaskar Matasa
Zabe a Tuwita tsakanin kwalliyar daliban Kano da Borno a bikin Satin Al’adu na Jami’ar ABU Zaria
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKalli hotunan da suka fito a jerin gasar tsakanin jihohin biyu. Akwai gurin yin zaben a kasan rubutun bayan an kammala ganin Hotunan duka jihohin. Kano Borno Yi zabenku a …
-
Labarai
Bola Tinubu ya bada tabbacin sakin ‘Yan Arewa 123 da aka tsare a Legas
by Dabo Onlineby Dabo OnlineUba a jami’iyyar APC da jihar Legas, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bayar da tabbacin sakin ‘yan Arewa 123 da gwamnatin jihar Legas ta tsare bayan shigowarsu jihar a cikin …
-
Labarai
‘Yan Najeriya su cire Rai da samun tsaro a gwamnatin Buhari – Mungadi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAlhaji Shu’aibu Yusuf Mungadi, ma’aikaci a kamfanin Labarai na Vision Abuja yace; “‘Yan Najeriya su cire Rai da samun tsaro a gwamnatin Buhari” DABO FM ta binciko cewa; Babban ma’aikacin …
-
Labarai
Ganduje ya bayar da tabbacin hukunta Gwamnan Ribas akan ruguje Masallaci da yayi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai girma gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya bayar da tabbacin daukar mataki akan gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, bayan ya ruguje Masallaci. Gwamnan ya bayyana haka ta …
-
Labarai
Tsohon Kakakin Majalissar Kano, Yusuf Ata ya kawowa zaman lafiya a unguwar Fagge cikas
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn zargi tsohon Kakakin Majalissar Dokokin jihar Kano, Yusuf Abdullahi Ata, da yunkurin yiwa zaman lafiyar karamar hukumar Fagge barazana. Rahotanni da muka samu daga karamar hukumar Fagge ta jihar …
-
Labarai
Ban zagi Buhari ba, ban kuma ce ya gaza ba – Hon Gudaji Kazaure
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWanarabul Muhammad Gudaji Kazaure, dan majalissar tarayyar mai wakiltar karamar hukumar Gwiwa/Roni/Kazaure/‘Yan Kwashi na jihar Jigawa, ya karyata labaran da ake ta yadawa akan ya soki shugaba Buhari. Hon Kazaure …
-
Labarai
An fanso dan Majalissar jihar Kaduna awanni kadan bayan anyi garkuwa da shi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYan bindigar da suka sace dan Majalissar dokokin jihar Kaduna, Suleiman Ibrahim Dabo, sun sake shi awanni kadan bayan sun sace shi a titin Kaduna-Zaria. Rahotanni a jiya Juma’a sun …
-
Labarai
Ba’a kama ‘Yan Arewa 123 da aka tsare a jihar Legas da miyagun makamai ba -‘Yan Sanda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA jiya Juma’a 29 ga watan Agusta, rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta tsare wasu mutane guda 123 wadanda suka shiga jihar daga jihohin Arewa. Rundunar ‘Yan sanda ta bayyana …
-
Labarai
Kaduna: Masu garkuwa da Mutane sun sace wanda yaje biyan kudin fansa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYan bindigar dai sun sace, Yusuf Ishak a dai dai lokacin da ya kai musu kudin fansar abokin aikinshi da aka sace a unguwar Rigasa ta jihar Kaduna. Sashin Hausa …
-
Labarai
A kalla ‘Yan Gudun Hijira 25,000 suka koma Gidajensu na ainahi a jihar Zamfara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAdadin ‘yan gudun Hijira 25,000 ne suka koma gidajensu biyo bayan yunkurin da gwamnan jihar, Bello Matawalle yakeyi na wanzar da zaman lafiya a jihar. Sakataren hukumar dake bayar da …
-
Labarai
Yaki da cin Hanci da Rashawa a Najeriya Siyasa ce da daukar fansa kawai – Farfesa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFarfesa Egwaikhide Umoudu, babban malami dake koyarwa a Makarantar Koyar da Tsaro ta Najeriya ‘NDA’ dake garin Kaduna, ya bayyana cewa gwamatin Najeriya bata ci nasara a yakin da takeyi …
