Da safiyar Asabar, a kwanan watan turawa, rahotanni suka tabbar da dauke matashi Abubakar Idris wanda aka fi sani da Dadiyta, a cikin gidanshi dake jihar Kadunan Najeriya. Abu Hanifa …
Dabo Online
-
BincikeLabarai
Kwanaki 122 tin bayan daure IG Wala da kotu tayi akan batun tona cin hanci
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYau Talata, 13 ga watan Agustar shekarar 2019, Ibrahim Garba wanda aka fi sani da IG WALA a cika kwanaki 122 a gidan yari tin bayan daureshi da wata babbar …
-
Labarai
Hakiman Kano sun bijirewa uwarnin Ganduje, sunyi mubayi’a ga Sarki Sunusi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHakimai a jihar Kano sun bijirewa umarnin gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje. Ganduje ya baiwa dukkanin Hakiman Kano umarni da “Kowanne Hakimi yayi hawan bikin Sallah a Masarautarshi.” Sanarwar …
-
Labarai
Sheikh Al-Zakzaky zai tafi kasar Indiya bayan shafe kwanaki 1337 a tsare
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJagoran tafiyar masu bin mazahabar Shi’a a Najeriya, Sheikh Ibrahim Zakzaky, ya kama hanyarshi ta zuwa kasar Indiya domin neman magani. DABO FM ta binciko cewa; An dai kama shugaban …
-
-
Labarai
Jarumar barkwanci ‘yar kudancin Najeriya ta yi batanci akan Musulunci
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJarumar barkwanci ta kudancin Najeriya mai suna Gloria Oloruntobi, ta yi maganar batancin akan addinan duniya ciki har da Musulunci. Oloruntobi ta bayyana haka ne bisa matsayinta da tace yar …
-
Labarai
Shugaban tsohuwar kungiyar IMN ta Shi’a, Mal. Ibrahimul Zakzaky zai tafi kasar Indiya a yau
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) wadda aka fi sani da Shi’a, Sheikh Ibrahim El-Zakazky zai tashi daga filin jirgin Abuja zuwa Indiya a yau din nan. Shugaban kungiyar …
-
Labarai
Shugaban ‘Haramtacciyar’ kungiyar IMN ta Shi’a, Mal. Ibrahimul Zakzaky ya tashi zuwa kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) wadda aka fi sani da Shi’a, Sheikh Ibrahim El-Zakazky zai tashi daga filin jirgin Abuja zuwa Indiya a yau din nan. Shugaban kungiyar …
-
Labarai
Malamai miliyan 1 na kasar Kanada sun nada Sarkin Kano shugaban kwamitin ‘Mashawarta’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMalamai miliyan 1 da sukewa kansu lakabi da sunan 1MT, sun nada sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II a matsayin shugaban kwamitinsu na mashawarta a Najeriya. Daily Nigerian ta rawaito cewa, …
-
Siyasa
Burin Shuwagabanni ne ‘ya ‘yan Talakawa suyi ta yi musu wahala su da jikokinsu – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Engr Dakta Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa buri ne a wajen shugabanni Najeriya musamman na Arewaci, su ga ‘ya ‘yan Talakawa suna samun cigaba a …
-
Labarai
Tsohon dan Majalissar jiha na karamar hukumar Sade ta jihar Bauchi ya rasu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon dan majalissar jiha wanda ya wakilci karamar hukumar Sade dake jihar Bauchi, Alhaji Hamza Mahmud Lanzai ya rasu a daren ranar Arfa ta 2019. Rahotanni daga Iyalanshi sun tabbatar …
-
Labarai
‘Yan Najeriya 65,000 ne sukayi aikin Hajjin Bana – Hukumar Alhazai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON, ya bada sanarwar cewa yan Najeriya kimanin 65,000 suke a kasa mai tsarki domin yin aikin Hajji. Hukumar ta fitar da adadin ne bayan da …
-
Labarai
Hotuna: Wutar Lantarki a Birtaniya ta kara daukewa bayan gyara a shekaru 16
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHoton:JAMES MARLOW Hoton:PA MEDIA Dabo FM ta binciko cewa, tin a shekarar 2003, kasar bata kara fuskantar daukewar wutar lantarki ba.
-
Labarai
Kudi da mukami daga Iran ne suka ja Al-Zakzaky zuwa Shia – Yayan Zakzaky
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Muhammad Yakubu shi ne yayan shugaban IMN ta Shi’a, Sheikh Ibrahim Al-Zakzaky. Sheikh Muhammad Yakubu ya bayyana yacce kasar Iran ta janye ra’ayin Zakzaky zuwa fadawa tafiyar Shi’a bisa …
-
Labarai
Dan Fansho ya mayarwa gwamnatin jihar Bauchi rarar miliyan 1 daga kudaden da aka biyashi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar ma’aikata ‘yan Fansho na jihar Bauchi, Habu Gar, ya shawarci gwamnatin jihar da ta kula sosai wajen biyan kudin ‘yan fansho da takeyi. Habu ya bayyana cewa a …
-
Labarai
EL-Rufai ya gindaya tsauraren sharuda 7 kafin amincewa da tafiyar Al-Zakzaky kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kaduna a karkashin gwamna Mallam Nasiru El-Rufa’i ta zayyana sharuda 7 da za’a cika kafin ta amince da tafiyar Zakzaky zuwa kasar Indiya neman lafiya. DABO FM ta …
-
Labarai
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi za ta dauki sabbin Ma’aikata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya, tana neman sabbin Ma’aikata. DABO FM ta binciko cewa; Hukumar ta bayyana haka ne a shafinta na yanar gizo gizo inda …
-
Labarai
Tsoho mai shekaru 60 ya yi wa Yarinya ‘yar shekara 10 fyade a jihar Imo
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ‘yan sandan Najeriya, reshen jihar Imo ta tabbatar da kamu wani mutumin mai shekaru 60 a duniya bisa zargin yi wa wata yarinya mai shekaru 10 fyade. Kakakin rundunar …
-
Labarai
Kamfanin Lantarki na KEDCO ya na bin Kanawa bashin Naira biliyan 148
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKamfanin dillancin wutar Lantarki na KEDCO yana bin Kanawa bashi Naira biliyan 148 na kudin wutar lantarki. Kamfanin na KEDCO ya roki mutanen jihar Kano da su sauke nauyin da …
-
Labarai
Daukar Aiki: Kamfanin Dangote da Abdussamad BUA suna neman sabbin Ma’aikata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDaga cikin manyan kamfanonin simiti a Najeriya, Dangote da BUA Group, suna neman sabbin maaikata a wannan zangon. Kamfanin BUA da Abdussamad Rabiu yake jagoranta yayi shelar neman ma’aikatan ne …
