View this post on Instagram A post shared by Idris Saiffullahi Waziri (@swaziriii) on May 4, 2019 at 1:39pm PDT
Dabo Online
-
Labarai
Ganduje: Za a daura auren Zaurawa 1,500 gobe a masallacin Wazirin Kano Murabus dake Fagge
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da shirin aurar da zaurawa wanda Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Dr Abdullahi Ganduje, za’a daura auren ne a gobe LAHADI, a masallacin Juma’a dake Fagge. Hakan na …
-
Labarai
Buhari ya amince da kashe Naira biliyan 169.74 don gyaran tituna 10
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban Majalissar Zartarwa ta tarayya, FEC, ta amince da kashe Naira biliyan 169.74 domin gina sababbin da kaskwarimar wasu tituna a fadin tarayyar Najeriya. Babban mai baiwa Ministan ayyuka na …
-
Gabanin karatowar watan azumin Ramadan da musulman duniya suke azumta, kayayyakin amfanin yau da kullin a fadin Najeriya sunyi tashin gwauron zabi. Kamfain dillancin labarai na NAjeriya, NAN, ya rawaito …
-
Labarai
Zamfara: ‘Yan Bindiga sun afka makarantar Sakandire ta ‘Yan Mata, sun sace mutane da dama
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wani hari mai kama da na ‘yan Boko Haram ranar Laraba, ‘Yan bindiga a jihar Zamfara sun kai hari wata makarantar ‘yan mata dake garin tare da sace wasu …
-
Labarai
‘Yan Bindiga sun sace surukin babban Dogari ‘ADC’ ga shugaba Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA yau Laraba, Masu garkuwa da mutane sukayi wa garin Daura na jihar Katsina kwawanya, wanda ya kai su ga sace Magajin Garin Daura, Musa Umar a gidanshi dake garin …
-
Labarai
Ma’aikatan Cross River sun nuna rashin jin dadi bisa yacce Gwamnan jihar ya albashi 1 ga wata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMa’aikatan jihar Cross Rivers sun koka kan yadda Gwamnan jihar Ben Ayade ya biya albashi ranar 1 ga watan Mayu. Gwamana Ben Ayade ya kasance yakan biya albashi a farkon …
-
Mai tsaron ragar kungiyar kwallFC Porto dake kasar Portugal, Iker Casillas uya kamu da ciwon zuciya a safiyar yau kamar yadda club din ya bayyana. Tsohon dan wasan Real Madrid …
-
Rundunar ‘yan sanda jihar Katsina ta tabbatar da rasa rayukan mutane 10 daga kayukan Guzurawa da Safana dake karamar hukumar Safana a jihar Katsina. “Yan sanda sun tabbatar da alhakin …
-
Taskar Malamai
Sheikh Pantami yayi kira da acigaba da goyawa Buhari baya don cigaban Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShashin Hausa na Jaridar Leadership ya rawaito Sheikh Pantami yana tsokaci tare da kiran Malamai su marawa shuwaganni baya a wani taro daya halarta na bitar maluman Izala da zasu …
-
Labarai
Farashin Buredi zai iya yin tashin gwauron zabi – Kungiyar AMBCN
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFarashin Buredi dama kayan ci na dangogin fulawa Najeriya zasu yi tashin gwauron zabi kamar yadda kungiyar masu gasa Buredi ta Najeriya suka bayyana. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, …
-
SiyasaSiyasa: Rigar 'Yanci
Mulkin APC: Zaben2019 ‘Inconclusive’, Jamb 2019 ‘Inconclusive’, Daga Dangalan Muhammad Aliyu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKasancewar shekarar 2019 ta fara nisa, sabbabin al’amura na ban mamaki sun faru kama daga sabgogin zabe dama wasu batutuwa da gwamnatin APC take rajin fada wanda kowa yasan karairayi …
-
Zainab Aliyu, yar Kano da ke tsare a hannun jami’an tsaron Saudiyya bisa zargin shigar ta kasar da haramtattun magunguna kasar ta samu yanci. Bayan saka bakin gwamnatin Najeriya tare …
-
Taskar Malamai
Ana saka ran dawowar Sheikh Kabiru Gombe da Bala Lau gobe Talata daga Amurka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba da Babban sakataren kungiyar Izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau da Sheikh Muhammad Kabir Gombe suna kan hanyarsu ta dawo wa gida Najeriya. Ana sa ran isowar malaman a gobe …
-
Labarai
Buhari ya bada umarnin daukar matakin kuɓutar da Zainab Aliyu dake tsare a ƙasar Saudiyya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari ya baiwa Ministan Shari’a, Abubakar Malami SAN umarnin bin diddigi tare da daukar matakin daya dace akan lamarin Zainab Aliyu, yar jihar Kano da aka tsare a …
-
Wasanni
Virgil van Dijk ya zama gwarzon dan wasa a gasar Firemiyar Ingila
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan wasa mai tsaron baya na kungiyar Liverpool kuma dan kasar Netherlands, Virgil van Dijk ya lashe zama gwarzon da wasa a gasar Firimiya ta kasar Ingila. Van Dijk ya …
-
Nishadi
Ƙasaitaccen mai barkwanci ‘Shagirgirbau’ ya bude shafi a Youtube
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBadamasi Usama, dan asalin garin Gezawa dake jihar Kano, wanda aka fi sani da “Shagirgirbau, Celenburuti, Shakatafi ko Sha tara” ya kaddamar da shafinshi a manhajar Youtube. A yan kwanakin …
-
Daga shashin Hausa na Jaridar Leadership, jaridar tace; “Shugaban hukumar Hizba ta jihar Jigawa Ibrahim Dahiru ya bayyana cewa hukumar ta warware aure akalla 312. Hukumar ta ce ta warware …
-
Siyasa
Hukumar kare hakkin dan Adam ta duniya ‘IHRC’ ta baiwa Saraki aikin jakandancinta na musamman
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar dake rajin kare hakkin bil adama ta duniya ta baiwa shugaban majalissar Dattijai, Dr Bukoula Saraki aiki a matsayin babban jakadanta na duniya. Sanarwa data fito daga ofishin yada …
-
Shugaban Rundunar Sojojin Najeriya, Tukur Buratai yace rundunar zata yi kokarin nemawa kamfanin Naira Biliyan 1. Jaridar Daily Nigerian ta rawaito cewa Buratai ya bayyana haka ne a wajen nuna …
