Gwamnan jihar Akwai Ibom, Mr Emmaneul Udom ya kalubalanci shugaba Muhammadu Buhari daya bayyawa duniya irin badakalar da mukusantashi sukayi. Gwamnan yace gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari yana bawa duk wani …
Dabo Online
-
Siyasa
KANO: Zamu kama duk wani dan siyasa, mai kalaman tada hargitsi – Hukumar ‘yan sanda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ‘yan sandan jihar Kano karkashin jagorancin kwamishina Muhammad Wakili, ta fitar da gargadi akan yan siyasar da suke kalamai da ka iya tada fitina. Gargadin da hukumar ta fitar …
-
Hukumar dake hana fasa kauri ta kasa, CUSTOM SERVICE, tace ta fara rabon buhuhunan shinkafa 67,000 zuwa gidan marayu a jihar Legas. Hukumar tace shinkafar da take rabawa tana dana …
-
-
Tsohon gwamnan jihar kuma dan takarar Sanatan Kano ta tsakiya karkashin jami’iyyar APC, Mal Ibrahim Shekarau yace baya tsoron karawa da abokin takararshi wanda Kwankwaso ya fitar. A jawabin nashi, …
-
Tsohon gwaman jihar Kano kuma dan takarar Sanatan Kano ta tsakiya a jami’iyyar APC, Mal Ibrahim Shekarau yace, babu abinda ya taba shiga tsakaninshi da shugaba Muhammadu Buhari. Ya bayyana …
-
A zagayen tallata dan takarar gwamnan jihar Kano na jami’iyyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf ya kai karamar hukumar Fagge, matasan Kwankwasiyya sunyi ta’adi a motocin ‘yan adawa. Kalli Bidiyo: …
-
Shugaban majalisar dattijan Najeriya, Dr Abubakar Bukoula Saraki ya tiki rawa tare da sauran manyan ‘yayan jami’iyyar PDP na kasa. Saraki da Atiku sun tiki rawar bayan da filin taro …
-
Wata magiyar jaidar Daily Trust ta rawaito cewa mutane hudu sun rasa rayuwakansu a taron yakin neman zaben shugaba Muhammadu Buhari. Lamarin ya faru ne bisa turmutsu-tsu da aka samu …
-
Mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa, inuwar jami’iyyar, Sowunmi yace Alhaji Atiku Abubakar bazai taba samun nasarar zabe ta halartacciyar hanya ba. A wani …
-
LabaraiNajeriya
Kano: Amarya ta kashe uwar gida a wata na takwas da tarewa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAmaryar ta kashe uwargidan ne a cikin wata na takwas daga tarewarta a gidan miji. Al’amarin ya faru ne yau, Asabar a unguwar farawa dake jihar Kano. Hukumar ‘yan sandan …
-
LabaraiNajeriya
Tsintsiyar Najeriya ta kafa tarihi, tafi kowacce girma a duniya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineNajeriya ta kafa tarihi wajen samun tsintsiyar da tafi kowacce tsintsiya girma a duniya. A Lokacin da kasashen Africa suka tashi domin neman abubuwan cigaba da suka hada da gina …
-
Kungiyar ‘yan uwa musulmi ta Najeriya wacce aka fi sani da Shia, ta nesanta kanta daga wasu zarge-zarge da ake mata ciki hadda nuna goyon baya ga ‘dan takarar shugabanci …
-
A lokacin da bai wuce kasa da sati daya a gudanar da babban zaben kasar Najeriya ba, gwamanatin Shugaba Muhammadu Buhari ta hana ‘dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar, …
-
Wannan sako ne daga wani matashi daya bukaci mu boye sunanshi. Kaima zaka iya turo mana da naka sakon a shafinmu na facebook, twitter da kuma instagram. Assalam Alaikum, Jama’ar …
-
‘Yar wasan gaba ta kungiyar Super Falconets ta Najeriya, Asisat Oshoala ta kammala komawa kungiyar kwallon kafar mata ta Barcelona dake kasar Spaniya a matsayin yar wasan aro daga kungiyar …
-
Diclofenac is a non-steroidal drug used for alleviating pain in patients suffering from gout, but it is also been found to increase the risk of heart attacks and stroke by …
-
Sojojin sun bayyana sanarwar kwace mulkin bayan da suka kwace gudanarwar gidan radiyon kasar. A safiyar Litinin din nan ne sojojin suka bayar da sanarwa a wata tashar talabijin a …
-
Kiwon LafiyaNajeriya
Likitoci sun yi tiyatar kwakwalwa ta farko a jihar Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn gudanar da tiyatar kwakwalwa ta farko a tarihin jihar Kano a sabon asibitin Muhammad Buhari specialist Hospital dake Giginyu. Tiyatar da aka gudanar a cikin makonnan biyo bayan tagomashin …
-
Liverpool tayi rashin nasara a hannun takwararta ta Manchester city mai rike da kambun gasar firimiyar ta kasar Ingila. Wasan da aka buga a jiya alhamis ya ja hankalin magoya …
