Tun a cikin watan Oktoba ne tsamin dangantaka ya tsananta tsakanin iyalan Mamman Daura da A’isha Buhari bayan ta dawo daga balaguron watanni biyu daga Turai. Wani faifan bidiyo da …
Muhammad Isma’il Makama
-
Wani mutumin Dutsin-ma a ta jihar Kaatsina ya sanya ranar rada sabon sunan sa bayan ya canza daga Buhari zuwa Sulaiman. Wannan ya biyo bayan abinda ya kira yaudara da …
-
Rikici ya barke tsakanin tsoffin Gwamnonin Sokoto a filin jirgin sama na Sultan Abubakar III dake garin Sokoto wato Attahiru Bafarawa da Sanata Wamakko a ranar Litinin. Wamakko dai shine …
-
Babbar kotun tarayya dake jihar Kano ta sanya ranar 17 ga watan nan domin fara sauraron karar da masu nada Sarki suka shigar. Karar dai na kalubantar kafa sabuwar dokar …
-
Bayan samun nasarar da Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje yayi na sahalewar sabuwar dokar masarautu da majalisar jihar Kano ta zartar akwai yiwuwar gwamnan ya zabi Sarkin Bichi a …
-
Gwamnan Zamfara Bello Matawalle ya cewa sabbin Kwamishinonin sa 19 da masu bashi shawara 28 cewa zai gwada sune na wata uku kacal. Kafar yada labarai ta Dabo FM ta …
-
BabyCenter wata hukuma ce ta duniya da take kula da rijistar sunayen da ake sanya wa jarirai musamman a kasashen turawa da sauran manyan kasashen duniya. A rahoton Dabo FM, …
-
Garo dai itace mahaifar kwamishin kananan hukumomi Alhaji Murtala Sule Garo, da kuma wasu manya da suka rike madafun iko a Najeriya. Ƙauyen Alkalawa da ke mazaɓar Garo a cikin …
-
Wani mamba a jam’iyyar APC a jihar Ebonyi, Charles Oko Enya ya janye karar da ya shigar domin sahalewa shugaba Buhari damar sake tsaya wa takara a karo na 3. …
-
A wani bincike na Dabo FM, Daily Nigerian tayi ido biyu da ita wannan sabuwar doka mai cike da bukatun Gwamna Ganduje, wadannan sune jerin manyan abubuwa biyar da zasu …
-
‘Yar gidan Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ta samu maki mafi daraja a digirin data kammala. Dabo FM ta samo rahoton daga bakin mai dakin shugaban kasa, Aisha Buhari wanda ta …
-
Hukumar yaki da cin hanici da yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati a Najeriya EFCC ta ce ta cafke wani mutum da yake sojan-gona a matsayin shugaban hukumar wato Ibrahim …
-
Tsohon gomnan Zamfara, Ahmed Sani Yariman Bakura yace zai tsaya takarar shugaban kasa saboda wahayin da aka saukar masa ta hannun abokin sa. A rahoton da Dabo FM ta samu …
-
Dan Majalisa mai wakiltar Takai da Sumaila a Jam’iyyar APC, Hon Shamsuddeen Dambazau ya raba gagarumin tallafi ga wadanda iftila’i ya afkawa a kananun hukumomin da yake wakilta. A wata …
-
‘Push up bra’ shi ne sunan da ake kiran bireziyar da ake wa lakabi da ‘a cuci maza’. Kwarrariyar likita a asibitin Spacialist dake jihar Bauchi, Dr Habiba Ismail, tayi …
-
Ma’aikatar lura da arzikin man fetur wato DPR ta daina ba da damar gina gidan mai tare da janye ba da lasisi ga gidajen mai dake da kusancin kilomita 20 …
-
Al'aduLabarai
Likkafar yaren Hausa ta daga zuwa matsayi na 11 cikin yarukan da sukafi shahara a Duniya
Sabon bincike ya nuna cewa yaren Hausa da akafi yi a Arewacin Najeriya da wasu kasashen Afirka irinsu Kamaru, Nijar, da Chadi ce yare ta 11 a duniya. A cewar …
-
Matashi Abubakar Idris, wanda aka fi sani Abu Dadiyata, ya cika kwanaki 104 tin bayan da wasu ba’a san ko suwaye ba suka daukeshi har cikin gidanshi dake Kaduna. Dadiyata …
-
Zakaran kwallon kafa ta Africa, tauraro a kungiyar kwallon kafa ta Liverpool dake Premier League ta kasar England wato Mohamed Salah ya karbi bakwancin ministan sadarwa na Najeriya Isa Ali …
-
BincikeLabarai
Bincike ya nuna fiye da kashi 75% na matan Najeriya suna amfani da mayuka da allurar bilicin
Wasu kwararru a fannin hada man da yake canja launin yadda fata take sun bayyana cewar lallai yin amfani da su nau’oin wadannan mai na da matukar hadari ga lafiyar …
