Rundunar yan sandan ta jihar Katsina ta damke wani mutum mai suna Ibrahim Usman mai shekaru 35 mazaunin unguwar Kwari dake yankin Badawa a nan Kano, bisa zargin sa da …
Muhammad Isma’il Makama
-
Mai bawa Shugaba Muhammad Buhari shawara kan yada labarai, Femi Adesina ya lissafa wasu tarin kashe-kashen mutane ta yace sune suka dora dan takarar jamiyyar PDP, Atiku Abubakar a keken …
-
Kotun koli ta yi watsi da daukaka karar da jam’iyyar PDP da dan takararta, Atiku Abubakar suka yi wacce ke kalubalantar nasarar shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben ranar 23 …
-
Hukumar yaki da rashawa da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC ta tasa keyar wani kansila a garin Kaduna mai suna Theophilus Madami a kan tuhumarsa da laifin karkatar …
-
Aminu Baita shine mutumin da ya fada teku shekaru 30 da suka wuce, wanda har aka dauka ya mace tun a shekarar 1990, cikin ikon Allah an same shi a …
-
Rundunar ‘Yan Sanda ta bakin kakakin ta na jihar Anambra, Haruna Muhammad, ta bada sanarwar kame wasu da ake zargin barayin yara ne a Awkan dake jihar Anambra. Kakakin rundunar …
-
APC ta kara yin nasara a kotun daukaka kara dake Kaduna, inda ta tabbatar wa dan majalisar tarayya na Takai da Sumaila, Hon Shamsuddeen Abdulrahman Dambazau kujerar sa bayan da …
-
Labarai
Gwamnatin Najeriya zata fara cin tarar naira miliyan 5 ga masu yada labaran karya a yanar gizo
Ministan yada labarai na Najeriya Lai Mohammed, ya shaida cewar mahukuntan kasa sun amince da a sake duba wata tsohuwar doka, da ta bada izinin ci tarar naira miliyan biyar …
-
Labarai
Satar yara a Kano: Fiya da yara 38 yan kasa da shekaru 3 aka sace a karamar hukumar Nassarawa
A wani bincike da Dabo FM tayi ta gano an sace yara 38 a cikin wata 8 kacal a karamar hukumar Nassarawa dake birnin Kano, bayaga alhinin da aka shiga …
-
BincikeLabarai
Zamu nuna ba-sani ba-sabo akan Sarakuna da sauran masu hannu cikin kashe-kashe a Zamfara -Gwamna Matawalle
Gwamnatin Zamfara ta ce a shirye take ta aiwatar da shawarwarin kwamitin da ta kafa wanda ya gudanar da bincike game da matsalar ‘yan bindiga da satar mutane da suka …
-
Aikin samar da tashar wutar lantarkin dai tin da fari gwamnatin da ta gabata ta Rabi’u Musa Kwankwaso ce ta fara aikin, gwamnatin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta kusa kammala …
-
BincikeLabarai
Sarakuna 5, Hakimai 33 da Sojoji 10 keda hannu dumu-dumu a kashe-kashen Zamfara -Kwamatin Bincike
Kwamatin binciken kan kashe kashen jihar Zamfara a ranar Juma’a, ya kammala bincike inda ya gano hannu wasu masu mulkin gargajiya a kashe-kashen da suka faru a jihar. Kwamitin ya …
-
Shugaba Muhammadu Buhari, ta yaba da kyautar samun shaidar wanzan da zaman lafiya ta Duniya da shugaban kasar Habasha ya samu. Shugaban kasar Habasha, Abiy Ahmad, ya karbi kyautar ne …
-
Dashen gajimare ko ace “Cloud Seedling” a harshen nasara wata kimiyya da fasaha ce da masana suka ‘kirkiro wajen yin amfani da sinadarai domin a samu ko a kirkiri mamakon …
-
Gwamnatin tarayya ta dauki mutum 1, 350 a jihar Kuros Ribas aikin kula da ayyukan noma a karkashin shirin nan na daukar aiki na wucin gadi wato N-Power. Jaridar Leadership …
-
Ali Shehu lakcara ne a makarantar School of Technology dake Kano, inda wata kotun majistire dake kano ta bada umarnin aci gaba da tsare shi a gidan yari. Dabo FM …
-
A ‘kalla mutane 38 ne suka bace bayan jirgin kwale-kwale ya kife da mutane 40 a Kirfin jihar Bauchi. Rohotannin da suke fitowa daga karamar hukumar Kirfi, dake jihar Bauchi …
-
Buba Galadima ya bayyana wannan ne a wata hira da ya yi a Jaridar New Telegraph inda yace da Buhari ya tsaya kan manufofin da aka san shi da su …
-
El-Rufa’i ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a a fadar shugaban kasa Abuja inda yace: “Mun bada umurninn cewa ya zama wajibi dukkan ma’aikatan ma’aikatar ilmin jihar Kaduna da ke …
-
‘Yan ta’addan kungiyar Boko Haram sun can suna kone gidajen al’umma a kauyen Mifa da ke karamar hukumar Chibok na jihar Borno. Wani mazaunin kauyen ya shaidawa The Cable cewa …
