Ana zargin wani matashi a jihar Kano mai suna Anas Sa’idu da kashe wani yaro mai shekara 16 da ya sace a karamar hukumar Bebeji ta jihar Kano. DABO FM …
Ina rokon gwamnatin Kano ta kashe ni a bainar jama’a – Wanda ake zargi da kashe yaro
Wani matashi a jihar Kano mai suna Anas Sa’idu dan shekara 22, ya yi kira ga gwamnatin Kano da ta kashe shi ta hanyar rataya a bainar jama’a. Ana zarginsa …
An yaba da irin kokarin da Majalisar ‘Ina mafita al-umma forum ke yi, wajen daidaita matsalolin ma’aurata tare da sanya albarka ga majalisar. Mai martaba Sarkin Zazzau, Ambasada Malam Ahmad …
Hukuncin mutum ya kashe kansa tare da Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa daga masallacin Ansaru Sunnah da ke karamar hukumar Fagge a birnin jihar Kano. Huɗubar Juma’a ta yau. 12/ 4/1442. …
A gaggauce: DABO FM ta rasa ma’aikaci sakamakon hatsarin babur a jihar Kaduna
Sashin DABO FM dake wallafa mujallar mako mai taken Taskar Dabo ya rasa hazikin ma’aikaci, Abubakar Ibrahim wanda aka fi sani da Hassan dan asalin jihar Kaduna. Ya rasu a …
Tun bayan harin da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne suka kai a makarantar Nuhu Bamalli da ke Zariya ta Jihar Kaduna wanda ya yi sanadiyyar sace mutane …
Yadda masu garkuwa da mutane suka tafi da Mai gidana-Khadija Sulaiman
A daren Asabar din da ta gabata ne, wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka shiga rukunin gidajen ma’aikata na makarantar kimiyya da fasaha ta Nuhu Bamalli …
Dan majalisa ya ɗauki nauyin yi wa direbobi katin shaidar tuƙi wato “Driver’s Licence”
Bakwankwashen ɗan majalisar jiha, Lawan Sani Inuwa Guru mai wakiltar Guru Central dake jihar Yobe ƙarƙashin jam’iyyar PDP zai dauki nauyin yiwa direbobin motocin haya wanda suke ƙarƙashin karamar hukumar …
Firgici a Kano: Ana zargin ƴan sandan ‘Anti-Daba’ da kashe mutum 2 a Sharaɗa
Harbin bindigar dai yayi sanadiyar mutuwar wani matashi mai suna Abubakar Isah, bayan da aka cakkakawa wani mai suna Ibrahim Sulaiman (Mainasara) wuƙa wanda shaidun gani da ido suka tabbatar …
Shugaban hukumar kula da hada-hadar jiragen ruwa ta kasa wato NIMASA Dakta Bashir Yusuf Jamo ya kwatanta kogin Kaduna a matsayin wata hanya na samar da aikin yi da kara …
Buhari ya fitar da N62.7b domin gyara titin da ya tashi daga Kano, Dawakin Tofa, Gwarzo zuwa Dayi
Kwamitin zartarwa na ƙasa ya bada umarnin fitar da naira biliyan 62.7 domin yin aikin da ya tashi daga Kano zuwa Dawakin Tofa ya dangana da Gwarzo har zuwa Dayin …
Maganar Gaskiya: Ba zamu iya biyan albashin ma’aikatu 428 a watan Nuwanba ba – FG
Gwamnatin Tarayya ta bayyana ma’aikatun ta 428 baza su iya biyan albashi a ƙarshen watan da muke ciki na Nuwamba ba sakamakon kuɗin da aka ware musu na albashi sun …
Mun dauki matakan da suka dace domin dawowar dalibai-Injiniya Kabir Abdullahi
A shirye-shiryen ta na cigaba da gudanar da harkokin karatu tun bayan rufe makarantu kusan watanni bakwai da suka gabata saboda barkewar annobar Covid-19, makarantar kimiyya da fasaha ta Nuhu …
Rundunar sojin Najeriya ta jaddada kudirin ta na cigaba da sanya horo da kwarewa ga Jami’anta
A kokarin ta na cigaba da sanya kaimi da horo gami da kwarewa a jikin dakarun sojin Najeriya, rundunar sojin ta horas da jami’an ta 150 da suka sami kwarewa …
Rahama Sadau: Hakkin Manzon Allah SAW ba ya saraya da tuba – Sheikh Hamza Kabawa
Taskar Malamai daga Dabo FM tare da babban limamin masallacin Bello Road dake Kano, Sheikh Hamza Uba Kabawa Daga abin da ya kamata al’umma su sani shi ne : Duk …
Ƴan Najeriya su shirya wa ƙarin kuɗin haraji zuwa 10% cikin kasafin kuɗin 2021 -FG
Gwamnatin Tarayya ta bayyana aniyarta na ƙara kudin haraji da kashi 2.5% cikin shekarar 2021 a wani yunƙuri na ƙara samun kuɗaɗan shiga. Dabo FM ta rawaito Ministar Kudi, Dr …
Batanci ga Annabi: An yi kira da Ganduje ya canza wa titin ‘France Road’ suna
Anyi kira da gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje da ya canza wa titi mai dauke da sunan ƙasar Faransa suna dake jihar Kano domin Allah-wadai da goyon bayan batancin …
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje ta tabbatar da baiwa tsohon kwamishinan ayyuka da gidaje, Engr Mu’azu Magaji mukami, kamar yadda DABO FM ta rawaito. Cikin …
Daliba ‘yar Najeriya ‘Rukayya Nata’ala’ ta rasu a kasar Indiya
Wata daliba yar Najeriya mai suna Rukayya Nata’ala, ta rasu jiya Laraba 28 ga Oktoba a kasar Indiya, bayan fama da rashin lafiya, DABO FM ta tabbatar. Dalibar da ta …
Ganduje ya mayar da Salihu Tanko Yakasai bakin aikinsa, kwana 18 bayan dakatar da shi
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya mayar da Salihu Tanko Yakasai, mataimakinsa na musamman kan harkokin yada labarai na zamani. Tin dai a ranar 11 ga watan Okotba …
