Wasu bata-gari dauke da makamai sun haura gidan wani malami mai suna Hussani da ke sashin koyar da aikin kula da marasa lafiya na jami’ar Bayero da ke Kano. Rahotanni …
Allah Ya sa mutuwar mahaifin Kwankwaso ta zama silar daidaito a tsakaninsa da Ganduje -Muazu Magaji
Tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Injiya Mu’azu Magaji ya yi addu’ar don samun daidaito tsakanin tsohon gwamna Kano, Rabiu Kwankwaso da gwamna Dr Abdullahi Ganduje na jihar Kano. Tsohon …
Ganduje ya mika sakon ta’aziyyarsa ga Kwankwaso kan rasuwar mahaifinsa
Gwamnatin jihar Kano tare da gwamnan jihar, Dr Abdullahi Umar Ganduje sun mika sakon ta’aziyyarsu ga tsohon gwamnan jihar Engr Dr Rabi’u Musa Kwankwaso kan rasuwar mahaifinsa. Ranar Alhamis dai …
Buhari ya yi kiran ‘yan Najeriya su yi koyi da kyawawan dabi’un Yesu
Shugaba Muhammadu Buhari ya mika sakon murnar bikin Kirsimeti ga al’ummar Najeriya musamman mabiya addinin Kiristanci. Buhari ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya fitar a shafukansa na …
Ana cigaba da jimamin mutuwar mahaifin tsohon gwamnan Kano Rabiu Kwankwaso
A ranar Alhamis, Allah Ya yi wa Alhaji Musa Sale Kwankwaso, tsohon Maji dadin Kano kuma sabon Makaman Karaye rasuwa a gidansa dake karamar hukumar Madobi a jihar Kano. Basaraken …
Gidauniyar tallafa wa marayu da iyaye mata ta karrama wasu masu taimaka wa gidauniyar a Kaduna
Duba da da irin gudummuwar da wasu daga cikin al’umma ke baiwa marayu, ya sa gidauniyar tallafawa marayu da iyayen su mata a karamar hukumar Zaria Jihar Kaduna karrama wasu …
An yi kira ga Sarkin Zazzau da yin amfani da damarsa wajen sama wa matasa ayyukan yi
An shawarci mai Martaba Sarkin Zazzau Ambasada Malam Ahmad Nuhu Bamalli, ya yi amfani da damar da ya samu wajen samar da aikin yi ga matasa, don kauce wa zaman …
Majiyoyi daga fadar gwamnatin Najeriya da ta jihar Katsina sun bayyana cewa an saki yara 340 daga cikin wadanda aka sace a jihar Katsina. Rahotanni sun tabbatar da cewa a …
A Gaggauce: Gwamnatin Kaduna ta sake rufe makarantun jihar saboda Korona
Gwamnatin jihar Kaduna ta sake rufe makaratun jihar saboda fargabar sake barkewar cutar Korona a jihar. Ma’aikatar Ilimi ta jihar Kaduna ce ta sanar da rufe dukkanin makarantun jihar a …
An sake rufe Jami’ar Kaduna da Nuhu Bamalli Polytechnic saboda Korona
Jami’ar Jihar Kaduna da takwaranta ta makarantar kimiyya da ta Nuhu Bamalli da ke Zariya sun sanar da rufe makarantar cikin wani mataki na sake kulle makarantun saboda kara barkewar …
Matasa maza da mata 2,0310 a karamar hukumar Zaria ne suka amfana da horaswa kan sana’o’i na Dan majalisar tarayya mai wakiltan Zaria Hon. Abbas Tajuddeen. Da yake magana da …
Wasu majiyoyi sun yi nuni da cewa tsohon shugaban APC na jihar Kano, Hon Abdullahi Abbas zai zama shugaban riko na jami’iyyar. Hakan na zuwa ne bayan da uwar jami’iyyar …
Alamu na nuna cewa Jam’iyyar PDP a karamar hukumar Zariya ta dare biyu tun bayan gudanar da zabukan Shuwagabannin gunduma na Jam’iyyar da aka gudanar a makon da ya gabata. …
Rashin Tsaro A Arewa: Buhari da Gwamnonin Arewa sun rasa ikon su a yankin-Ibrahim Garba Umar
Bayan kashe wasu manoma 43 da kungiyar Boko Haram ta yi a Jihar Borno, da kuma wani da aka kai duka kan manoman a Jihar Katsina a kwanan nan, wani …
Majalissar Dinki Duniya ta ce manoma 110 aka yi wa yankan rago a kauyen Zamarmari na jihar Borno. Mayakan Boko Haram dai ake zargi da aikata ta’addancin a kan manoman …
Kamar kullum, Buhari ya yi Allah-wadai da kisan manoma 43 a Borno
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi Allah-wadai da yankan ragon da wasu ‘yan binduga da ake zargin mayakan Boko Haram ne suka yi wa manoma a jihar Borno. DABO FM ta …
Yadda Boko Haram ta yi wa manoma da masunta 66 yankan Rago a Borno
Rahotanni sun bayyana yadda kungiyar ta’addancin nan ta Boko Haram ta yi wa wasu manoma wadanda yawancin manoman shinkafa ne yankan rago garin Zamarmari da ke karamar hukumar Jere a …
Tin da ba kwa so mazajenku su aure mu, za mu rika kai su dare in sun zo zance wajenmu – Wata Budurwa ta bayyana
Wata mai amfani da shafukan sada zumunta a Najeriya, Aisha Adam Gimbiya ta yi wani kira mai kama da kashedi kan cewa za su rika tsayar da masu zuwa zance …
‘An kama mutum 9 da ake zargi da kashe shugaban APC a jihar Nassarawa’
Gwamnan jihar Nassarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa an kama mutum 9 da ake zarginsu da hannu kan sace wa da kuma kashe shugaban APC na jihar, Mista Phillip Tatari …
A kalla mutum 1,570 ne a ka yi garkuwa da su a Najeriya cikin kankanin lokacin da bai wuce watanni 11 ba, binciken Jaridar Daily Trust ne ya tabbatar da …
