Sabon Ministan Lantarkin Najeriya, Sale Mamman, ya bayyana cewa maganar fara aikin Lantarki ta Mambilla, tatsuniya ce. DABO FM ta tattaro cewa Ministan ya bayyana haka ne yayin wata ganawarshi …
Najeriya
-
Dayawan Matasan da aka haifa a shekarun 1990s zata suke kamar dama can da Sukarin Dangote ko Bua ake amfani a Nigeria, basu da masaniyar cewa Sukari mai ya’ya wanda …
-
Labarai
Duk dan Najeriya yana amfana da ‘Cin Hanci da Rashawa – Farfesa Egwaikhide Umoudu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFarfesa Egwaikhide Umoudu, babban malami dake koyarwa a Makarantar Koyar da Tsaro ta Najeriya ‘NDA’ dake garin Kaduna, ya bayyana cewa gwamatin Najeriya bata ci nasara a yakin da takeyi …
-
Sashin Hausa na Rediyo Faransa ya rawaito cewa; Kawo yanzu mahukuntan kasashen Najeriya, Kamaru daNijar ba su fayyace ainihin mamallakin motocin yakin masu silke da aka shigo da su Najeriya …
-
Wasanni
Hotuna: ‘Yan Matan Najeriya sun lashe gasar Kwallon Kwando ta nahiyar Afirika
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar Kwallon Kwando ta ‘yan Matan Najeriya ta samu nasarar lashe gasar nahiyar Afirika. Najeriya ta doke takwararta ta kasar Senegal, inda Najeriya ta samu 65, Senegal ta samu 55. …
-
Labarai
EFCC ta janye tuhumar ta akan badakalar biliyan 25 ta Goje bayan ya janye daga neman shugaban majalissar dattijai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineOfishin Minitsan shari’a kuma babban lauyan gwamnatin tarayyar na kasa ya karbe ragamar takaddamar Danjuma Goje dake gaban Kotu akan tuhumar yin sama da fadi da Naira biliyan 25 daga …
-
Labarai
Buhari ya amince da kashe Naira biliyan 169.74 don gyaran tituna 10
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban Majalissar Zartarwa ta tarayya, FEC, ta amince da kashe Naira biliyan 169.74 domin gina sababbin da kaskwarimar wasu tituna a fadin tarayyar Najeriya. Babban mai baiwa Ministan ayyuka na …
-
Karfin wutar lantarkin Najeriya ta ragu da 3,231 MW a ranar Laraba bayan mako daya na lalacewar na’ura. Bayanai da suke fitowa daga matattarar bayanan kamfanin na ‘Transmission Company of …
-
Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta bawa masu Aski 20 ‘yan yankin Niger-Delta tallafin Naira Miliyan 88
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin Tarayya ta rabawa masu sana’ar aski guda 20 ‘yan asalin yankin Niger Delta Naira miliyan 88 a matsayin tallafi karkashin hukumar dake yiwa ‘yan yankin afuwa. Ko wanne daga …
-
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta yi nazari dangane da harajin barasa da Kamfanukan dake sarrafa ke yi, kuma za ta duba yiwuwar rage harajin. Wannan matakin rage harajin akan …
-
A dai dai lokacin da shugaba Muhammadu Buhari ya samu nasarar cin zabe karo na biyu, matasa daga bangarori daban daban musamman mutanen arewa sun nuna farincikinsu ta hanyoyi daban …
-
Biyo bayan dage babban zabe da hukumar INEC tayi a yau Asabar, lamarin ya jawo cece kuce a tsakanin al’ummar Najeriya. Mutane musamman matasa sun bayyana rashin jin dadinsu da …
-
Labarai
Zabe2019: An kama ‘dan PDP da sakamakon zabe na bogi, a jihar Abia
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn kama wani matashi tare da sakamakon zaben shugaban kasa a jihar Abia. Ma’aikatan sintiri sun kame wannan matashi tare da wasu takardu da sukayi kama da sakamakon zaben shugaban …
-
Babbar jami’iyyar hammaya ta PDP ta zargi hukumar zabe ta INEC da shirya wata makarkashiya da jami’iyyar APC domin yin makudi a zaben kasar. Shugaban jami’iyyar PDP, Mr Secondus yace, …
-
Ofishin yakin neman zaben shugaban kasa Muhammadu Buhari sunyi Allah wadai da dage zaben da hukumar zabe ta INEC tayi. A wata sanarwa da ofishin ya fitar ta hannun Mr …
-
Babban LabariLabaraiManyan Labarai
Zaben2019: Hukumar INEC ta dage zabe zuwa 23 ga wata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar babban kula da zabe, INEC ta dage babban zaben da za’a gudanar yau Asabar, 16 ga watan Fabarairu zuwa 23 ga watan na Fabarairun. Hakan ya biyo bayan wasu …
-
Hukumar dake hana fasa kauri ta kasa, CUSTOM SERVICE, tace ta fara rabon buhuhunan shinkafa 67,000 zuwa gidan marayu a jihar Legas. Hukumar tace shinkafar da take rabawa tana dana …
-
Labarai
Ginin babban dakin karatun Abuja zai lakume Naira biliyan 50 – Ministan Ilimi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMinistan Ilimin Najeriya, Malam Adamu Adamu, yace za’a kashe kimanin naira biliyan 50 wajen karasa ginin babban dakin karatu dake garin Abuja. Ministan yace gwamnatin shugaba Buhari zata bazatayi kasa …
-
LabaraiNajeriya
Tsintsiyar Najeriya ta kafa tarihi, tafi kowacce girma a duniya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineNajeriya ta kafa tarihi wajen samun tsintsiyar da tafi kowacce tsintsiya girma a duniya. A Lokacin da kasashen Africa suka tashi domin neman abubuwan cigaba da suka hada da gina …
-
LabaraiNajeriyaSiyasa
Ko shugaban karamar hukuma na samu, zan yi -Isa Yuguda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda yace a shirye yake da zama shugaban karamar hukuma idan mutane suka bukace shi da yin hakan. Tsohon gwamna ya bayyana haka ne a …
