Ministan kwadago Mr Chris Ngige ya ce gwamnatin tarayya na jan kafar fara aiwatar da mafi karancin albashi na Naira 30,000 saboda sun duba sun ga abin da kamar wuya. …
Labarai
-
Hukumar fasa kwauri ta kasa ta bayyana cewa, babu shakka tana ganin ribar rufe bododi da shugaba Buhari yayi. Shugaban Hukumar, kanal Hamid Ali mai Riyata, ya ce a cikin …
-
Labarai
Gwamnati ta shirya tsaf domin fara karbar haraji daga hannun mutane milayan 45 -Shugaban Haraji
Shugaban Hukumar Tara Kudaden Harajin Cikin Gida (FIRS), Babatunde Fowler, ya bayanna cewa nan da watan Disamba Najeriya za ta kammala tattara sunayen mutane miliyan 45 da za ta rika …
-
Ministan kwadago Mr Chris Ngige ya ce gwamnatin tarayya na jan kafar fara aiwatar da mafi karancin albashi na Naira 30,000 saboda sun duba sun ga abin da kamar wuya. …
-
Labarai
Fitaccen mai shirya bidiyo a kasar Koriya ta Kudu ya karbi Musulunci ta sanadiyyar ‘Youtube’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAnyi gyara ranar 25 ga watan Fabarairun 2020. Fitaccen Matashin, Daud Kim, dan asalin kasar Koriya ta Kudu, ya karbi addinin Musulunci. Bayan bibiya da samun tabbaci, DABO FM ta …
-
Shugaban Kungiyar Fityanul Islam ta kasa reshen Jihar Kaduna, Sheikh Rabi’u Abdullahi Zariya, ya jagoranci tawaga ta musamman, domin kai gaisuwan ban girma ga mai Martaba Sarkin Zazzau kuma Shugaban …
-
Labarai
Kotun zabe ta kara tabbatar da Dr Ganduje a matsayin gwamnan Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun dake sauraren korafen zaben gwamnan jihar Kano, ta tabbatar da Ganduje a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar. Hakan na zuwa ne bayan da kotu ta kori karar …
-
Labarai
Kano: Ina so a kaini gaba domin a gyaramin kuskure na – Mai Shari’a Halima Shamaki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai Shari’a Halima Muhammad Shamaki, ta bayyana cewa tana bukatar duk wanda bai yadda da hukuncin ta da ya daukaka kara. Dabo FM ta tattaro cewa mai shari’ar ta bayyana …
-
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana hakan ne domin kawo karshen kunji-kunjin da yake yawo a shafukan sada zumunta cewa wai yana shirin canja kundin tsarin mulkin Najeriya domin samun …
-
Shugaban kungiyar Izala Sheikh (Dr) Abdullahi Bala Lau da tawagarsa, ya ziyarci filin da gwamnatin jihar Rivers ta rusa Masallaci inda dubannin Al’ummar musulmi ke gudanar da salloli biyar tare …
-
Maigari Bello Kasimu, mamba mai wakiltar Jalingo, Yorro da Zing a majalisar wakilai, jihar Adamawa ya raba kyautar baro ga mambobin kungiyar masu tura baro a mazabarsa da ke jihar …
-
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya reshen jihar Kano, ta bayyana cewa tana maraba da masu sha’awar shiga ma’ajiyar masu laifi a ofishin ‘yan Sanda domin shakatawa. Kakakin rundunar yan sanda ta …
-
Iblis dai wani hatsabibin mai garkuwa da mutane ne dake jihar Ribas, inda rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Ribas a ranar Litinin suka samu nasarar kashe wannan gawurtaccen mai …
-
Kotun Majestare da ke ‘yan Azara Tudun Wada Zaria, karkashin jagorancin Malam Muhammad Sada Abdulkadir, ta fara sauraren karar da Garkuwan Makarantar Zazzau, Alhaji Shamsudeen Aliyu Mai Yasin, ya shigar, …
-
Kimanin mutum 14 ne suka mutu a kauyen Moda ‘Karamar Hukumar Anka dake Jihar Zamfara. Mazauna ‘kauyen sun shaidawa manema labarai cewa wata matar gida ce ta zuba Gishirin Lallen …
-
Labarai
Abba Gida Gida ko Dr Ganduje? Kotu ta ayyana Ranar Larabar 2 ga Oktoba domin yanke hukunci
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun dake sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kano, ta bayyana ranar da zata kawo karshen karshen Shari’ar da aka kalubalanci nasarar gwamnan Kano, Dr Ganduje. Kotun da mai shari’a Halima …
-
An bayyana rashin Marigayi Malam Hashimu Adamu, Ma’aikacin Tashar Talabijin na Kasa NTA Zaria, a matsayin babbar rashi ba ga kafar yada labarai ta NTA ko iyalan sa ba, rashi …
-
Kamar yadda mu ka samu labari a Ranar Asabar, 28 ga Watan Satumba 2019, fadar shugaban kasar ta yi martani a game da rahotannin da ke yawo na cewa akwai …
-
Gidauniyar Koyar da aikin kiwon lafiya ta Taufeeq da ke Zariya, ta yaye dalibai 30 da suka yi karatu a fannoni daban-daban tare da kaddamar da 34 da za su …
-
A ranar 28 Satumbar 1992 Jirgin Sojojin Najeriya yayi hatsari a kusa da Jihar Lagos, inda mutane 163 suka rasu. A ranar 28 ga watan satumban shekarar 2018 Hukumar Jin …
