Hukumar babban kula da zabe, INEC ta dage babban zaben da za’a gudanar yau Asabar, 16 ga watan Fabarairu zuwa 23 ga watan na Fabarairun. Hakan ya biyo bayan wasu …
Labarai
-
Babban LabariSiyasa
Malamai: In za su tsine min sau 1000, sai dai Allah ya karamin daukaka – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Engr Rabi’u Musa Kwankwaso, yayi karin haske akan maganarshi da yayi akan malamai da yace ya kamata su dena amfani da mambarinsu domin zagi ko kushe …
-
LabaraiNajeriya
Kano: Kuri’ar da aka kama jabu ce, an buga ta domin koyar da zabe- Yan sanda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ‘yan sandan jihar Kano, karkashin jagorancin kwamishina Muhammad Wakili tace kuri’ar da aka kama yau a unguwar sabon gari jabu ce. Rundunar tace a bincken data gudanar ta gano …
-
Wata baiwar Allah mai suna Ade, tayi yunkurin satar jaririn da aka haifa kwana uku a asibitin Kuroda dake karamar hukumar Fagge a birnin Kano. Ade ta bawa mai gadi …
-
Rundunar ‘yan sandar jihar Edo tace tayi arangama da wasu matasa da ake zarginsu da sakawa wata mata yaji a cikin al’aurarta. Matar da aka zarga da satar waya tace, …
-
Kimanin kusan mutum tara ne suka rasa rayukansu, inda 15 kuma suke gadon asibiti a wani hatsarin mota daya ritsa dasu a karamar hukumar Takai dake birnin Kano. Hatsarin ya …
-
Labarai
Bulama, ya bukaci EFFC ta bayyanawa duniya gaskiyar data gano akan bidiyon Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineLauya mai rajin kare hakkin ‘dan adam, Audu Bulama Bukarti ya aikewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFFC sakon neman bayanai akan hakikanin gaskiyar bidiyon gwamnan jihar …
-
Labarai
Kwankwaso ya kashe naira biliyan 1, wajen hayar mutane daga Kamaru – Adams Oshiomole
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba jami’iyyar APC, Adams Oshiomole yace sanatan Kano ta tsakiya, Engr Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya kashe kusan naira biliyan daya domin dauko hayar mutane daga kasar Kamaru. Labarin da …
-
Labarai
Duk malamin daya taba mu sai munci masa mutunci – Sanata Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwaman jihar Kano, Engr Dr Rabi’u Musa Kwankwaso yace malamai su shiga taitayinsu wajen yin kalaman batanci akan wani ra’ayi na harkar siyasa da sukeyi. Maganar data fito daga …
-
Labarai
Ginin babban dakin karatun Abuja zai lakume Naira biliyan 50 – Ministan Ilimi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMinistan Ilimin Najeriya, Malam Adamu Adamu, yace za’a kashe kimanin naira biliyan 50 wajen karasa ginin babban dakin karatu dake garin Abuja. Ministan yace gwamnatin shugaba Buhari zata bazatayi kasa …
-
Bayan gudanar da babban gangami na tarbar dan takarar shugabancin kasa inuwar jami’iyyar PDP jiya Lahadi a birnin Kano. Rahotanni sun nuna wasu bata gari da ake zargin ‘yayan jami’iyyar …
-
Jar hula alama ce ta mabiya darikar Kwankwasiyya a Najeriya musamman arewaci, inda ba kasafai aka fiye saka ta ba. Taron da aka gudanar yau a jihar Kano, taron jami’iyyar …
-
Hukumar ‘yan sandan jihar Kano ta bada tabbacin harin da wasu matasa suka kai gidan shugaban jami’iyyar APC ja jihar Kano, Abdullahi Abbas. DSP Haruna Abdullahi Kiyawa, mai magana da …
-
LabaraiNajeriya
Kano: Amarya ta kashe uwar gida a wata na takwas da tarewa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAmaryar ta kashe uwargidan ne a cikin wata na takwas daga tarewarta a gidan miji. Al’amarin ya faru ne yau, Asabar a unguwar farawa dake jihar Kano. Hukumar ‘yan sandan …
-
LabaraiNajeriya
Tsintsiyar Najeriya ta kafa tarihi, tafi kowacce girma a duniya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineNajeriya ta kafa tarihi wajen samun tsintsiyar da tafi kowacce tsintsiya girma a duniya. A Lokacin da kasashen Africa suka tashi domin neman abubuwan cigaba da suka hada da gina …
-
Wasu ‘yayan jamiyyar suna gani wani sabon salo ne na fita yawon yakin neman zabe. Hoton yaja hankalin mutane dayawa a kafafen sada zumunta wanda mutane dayawa suka kushe kuma …
-
Hassan Mijinyawa, sakataren yada labaran gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku, ya dawo gidan bayan da masu garkuwa da mutane sukayi arangama dashi akan hanyarshi ta zuwa unguwar Gembu dake karamar …
-
Babban LabariManyan LabaraiNajeriyaSabon Labari
Tabbas Ganduje ya karbi cin hanci – EFFC
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najeriya, EFFC ta tabbatar da sahihancin bidiyon da aka ga gwamnan Kano yana karbar na goro. Bayan tsawon lokaci da hukumar ta …
-
A cigaba da yakin neman zaben shugaba Muhammadu Buhari, yau na sauka a garin Kano domin tallatar manufarshi ta sake tsayawa shugabancin kasar a zabe mai kamawa. Al’ummar jihar ta …
-
A cigaba da yawon yakin neman zaben shugaban kasa Muhammadu Buhari, yau jirgin shugaban ya sauka a jihar Kano. Shugaban yana cikin jawabin godiya ga al’ummar jihar Kano, da mai …
