Wasu mata da adadinsu ya kai miliyan biyu sun fito zanga zangar lumana domin rokon tsohon dan takarar shugabancin kasa karkashin jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar daya janye kalamanshi da …
Labarai
-
Labarai
Kishi: Wata mata ta rikito da mijinta daga bene, bayan da ta ce ya cije ta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMata ta rikito da mijinta daga kan kafar bene, bayan da tace ya cije ta a unguwar Dorayi dake birnin Kano. Matar mai suna Rashida Sa’idu Muhammad, tace wata ‘yar …
-
Labarai
#NigeriaDecides2019: An kama shuwagabannin APC da katunan zabe masu yawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaridar Daily Trust ta rawaito cewa jami’an tsaro sun cafke wasu manyan jami’iiyar APC da tarin katinan zabe na mutane. Kalli Hotuna:
-
LabaraiSiyasa
#NigeriaDecides2019: ‘Yan sanda cun cafke matasan da suka yi yunkurin sace akwatin zabe a jihar Abia
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJami’an ‘yan sandar jihar Abia sun bayyana rahoton kame wasu matasa guda 10, yayinda sukayi yunkurin sace akwatin zabe a karamar hukumar Bende.
-
Labarai
Gwamnatin PDP ta kaddamar da jirgin sama mallakar jihar Akwa Ibom
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Akwai Ibom karkashin gwamna Udom Gabriel Emmanuel, ta kaddamar da jirgin sama mallakar jihar. Kamfanin jirgin mai suna IbomAir zai fara aiki ne a cikin wannan makon da muke …
-
Labarai
Sojin Najeriya sun gano wata makarkashiya da ake shiryawa a jihar Rivers
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShiyya ta 6 ta rundunar sojin Najeriya dake a garin Fatakwal, babban birnin jihar Rivers tace ta samu bayanan dake nuni da dauko hayar bata gari domin tada hargitsi a …
-
Labarai
Akwai yiwuwar dasa abubuwan fashewa a guraren zabe, kasuwanni da guraren bauta – Masu Sa’idon Zabe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cewar wasu masu saka ido akan zabe wadanda suka zo daga kasar Afrika ta Kudu, sunce akwai yiwuwar tashin bama-bamai a wajen zabe. Mphoentle Keitseng, mai yada labaran hukumar, …
-
Labarai
Kano: Ganduje ya tsige Sheikh Daurawa daga mukamin kwamandan Hisbah
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA jiya Talata, 19/02/2019, wasu majiyoyi daga jihar Kano suka rawaito matakin da gwamnatin jihar Kano karkashin Dr Abdullahi Umar Ganduje, khadimul Islam ta dauka na korar babban sakataren Sheikh …
-
An kama jirgin ne da yammacin yau a jihar Kano. Jirgin da aka cika makil da kudi ya kasa tashi saboda yawan kudin da aka cika a jirgin. Hukumomi masu …
-
Da yake bayyanawa ‘yan sanda, Malam Mustapha, yace zargin da ake masa na kwanciya da kanwar matarshi sau uku ba gaskiya bane, sai dai ya amsa cewa ya kwanta da …
-
LabaraiNajeriyaSiyasa
Wallahi zan iya kashe mutum, in hakura da mahaifana a kan Buhari – Matashi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani matashi, masoyin shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana irin cikakkiyar soyayyar da yake yiwa shugaban, soyayyar da ke cike da abun mamaki. Matashin ya sha wallafa ire-iren wadannan kalamai a …
-
LabaraiSiyasa
Zaben2019: Ba a kama wani matashi ‘dan PDP da bugaggen sakamakon zabe ba, labarin bogi ne – Hukumar ‘Yan sanda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar ‘yan sandan jihar Akwa Ibom tace rahotan da ake ta yadawa a kafafen sada zumunta, ba wani abu bane illa bogi. Rundunar tace batada da wata masani game da …
-
Kungiyar Boko Haram ta kashe mutane 15 tare da yin awon gaba da mutun 12 a wasu hare-hare data kai a karamar hukumar Jere da Gwoza dake jihar Borno. ‘Yan …
-
LabaraiSiyasa
‘Yan daba sun kashe ma’aiktan INEC biyu, sun kone motoci a Akwai Ibom
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan daba sun kashe ma’aiktan INEC biyu, sun kone motoci 2 a Akwai Ibom. Wasu bata gari da ake zargin ‘yan daban siyasa ne, sun kai farmaki wani ofishin hukumar …
-
LabaraiSiyasa
Zaben2019: Ba abinda Buhari zai min, ko babu shi zanci zabe – Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, yace zaben 2019 ko da Shugaba Buhari ko babu shi zai ci zaben shi. A wata hira da gwamnan yayi a gidan radiyon …
-
LabaraiNajeriya
Zaben2019: Najeriya zatayi asarar biliyan 140, dalilin dage zabe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar ‘yan kasuwar Najeriya (NANTs), Mr Ken Ukaoha, yace Najeriya zatayi asarar naira biliyan 140 saboda dalilin dage zaben shugaban kasar da akayi wanda aka shirya gudanarwa yau Asabar. …
-
Biyo bayan dage babban zabe da hukumar INEC tayi a yau Asabar, lamarin ya jawo cece kuce a tsakanin al’ummar Najeriya. Mutane musamman matasa sun bayyana rashin jin dadinsu da …
-
Labarai
Zabe2019: An kama ‘dan PDP da sakamakon zabe na bogi, a jihar Abia
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn kama wani matashi tare da sakamakon zaben shugaban kasa a jihar Abia. Ma’aikatan sintiri sun kame wannan matashi tare da wasu takardu da sukayi kama da sakamakon zaben shugaban …
-
Babbar jami’iyyar hammaya ta PDP ta zargi hukumar zabe ta INEC da shirya wata makarkashiya da jami’iyyar APC domin yin makudi a zaben kasar. Shugaban jami’iyyar PDP, Mr Secondus yace, …
-
Ofishin yakin neman zaben shugaban kasa Muhammadu Buhari sunyi Allah wadai da dage zaben da hukumar zabe ta INEC tayi. A wata sanarwa da ofishin ya fitar ta hannun Mr …
