Tsohon sanatan Kaduna, Kwamared Shehu Sani yayi kira ga ‘yan Najeriya da a koda yaushe su dinga hakuri tare da yiwa shugabannin su addu’o’i na fatan alkhairi. Rahoton Dabo FM …
Kano: Ambaliyar ruwa ta kashe mutum 4 gami da share gidaje 5,200 a Dambatta da Rogo
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Kano, SEMA ta tabbatar da mutuwar mutum 4 gami da lalata gidaje 5,200 da ambaliyar ruwa ta yi a kananan hukumomin Rogo da Dambatta …
Abin lura: Duk da rasuwar dukkanin ‘ya’yanshi (SAW) illa Nana Fadima R.A!! Duk da rasuwar matar shi ta fari kuma mahaifiyar ‘ya’yanshi!! Duk da kasancewarshi maraya gaba da baya …
Hamisu Musa, tsohon sanata a Arewa ya rasu a ranar Alhamis, 3 ga watan Satumbar 2020 a babban asibitin koyarwa na Mallam Aminu Kano dake cikin birnin Kano. Tsohon sanatan …
Buhari zai kawo ƙarshen tsadar kaji domin sauƙaƙa wa ‘yan Najeriya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kudiri aniyar kawo karshen hauhawar farashin kaji a fadin Najeriya baki daya. Rahoton Dabo FM ya bayyana shugaba Buhari ya bada umarnin a fitar da …
Tun bayan rufe kasuwanni da gwamantin Jihar Kaduna ta yi saboda barkewar annobar Covid-19, daga karshe dai gwamantin ta sanar da bude kasuwan Sabon garin Zariya da wasu kasuwanni da …
Hanyar Kano zuwa Kaduna ta zama tarkon mutuwa, bayan da hanyar ta rufta
Matafiya na tafiya cikin dar-dar tare da cunkoso saboda ratse wa gadar Rigachikum bayan ruftawar gadar dake kan hanyar Kano zuwa Kaduna. Rahoton Dabo FM ya bayyana gadar ta Rugachikum …
Shahidai goma sha biyu masu daraja – Daga Sheikh Hamza Uba Kabawa
Taskar Malamai daga Dabo FM tare da Sheikh Hamza Uba Kabawa, babban limamin masallacin juma’a na kasuwar Singa a jihar Kano. Tarihin Musulunci cike yake da gwaraza da suka bayar …
Borno: Zulum zai gudanar da zaben kananan hukumomi bayan shekaru 15 na rashin gudanar da zabukan
Za a gudanar da zaben kananan hukumomi ajihar Borno, kasancewar sama da shekaru 15 da rashin gudanar da zaben. Wakilin Dabo FM a garin Maiduguri, Ibrahim Mustapha ya rawaito mana …
Yadda babbar hanyar Buji a jihar Jigawa ta shafe, mutane sun koma hawan Amalanke
Saukar ruwan sama kamar da bakin kwarya ya shafe babbar hanya shiga garin Gantsa a dake karamar hukumar Buji a jihar Jigawa. Wakilin DABO FM ya ganewa idanuwansa yadda mamakon …
Hukumar gudanarwa ta kamfanin D.MAHSR Media Limited dake wallafa jaridar DABO FM, ta nada babban edita a sashin sabon sashin da ta bude na fitar da kwafin jarida ‘E-Newsapaper’ mai …
Fitacciyar jaruma a masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood, Fadila Muhammad ta rasu. Zuwa yanzu ba a sanar da musabbabin mutuwar jarumar ba, sai dai makusantan ta da abokan sana’anta suna …
Tun bayan dawowa mulkin Siyasa a 1999 kudin tsarin Mulkin ƙasar mu ya bawa Gwamnoni cikakken iko da Mallaka. Inda kaso 90 na Arzikin ƙasa mallakar sune musamman Filayen noma …
Ganduje ya amince a zartar da hukuncin kisa ga wanda ya yi batanci ga Annabi S.A.W
[AN SABUNTA] Rahotanni sun bayyana gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya amince da rattaba hannu kan dokar hukuncin kisa da kotu ta yankewa wani mawaki da ya yi batanci …
#RanarHausa: Hukumar gasar kwallon kafa ta Laliga ta taya al’ummar Hausawa murna
Hukumar gasar kwallon kafa ta Laliga dake kasar Andulus wato Spain ta taya daukacin al’ummar Hausawa dake fadin duniya murnar bikin Ranar Hausa da yake gudana. Rahoton Dabo FM ya …
Addini ne yasa NBA ta janye gayyatar da ta yi wa El-Rufai daga Rilwanu Shehu
TABBAS ADDINI NE YASA AKA CIRE EL-RUFA’I DAGA TARON NBA Daga: Rilwanu Labashu Yayari Yanzu haka kungiyar Lauyoyi ta kasa NBA ta gayyaci Fitsararriyar Kafirar nan Fauriyya zuwa wajen taron …
Kungiyar Bayern Munich ta lashe kofin zakarun nahiyar Turai bayan ta zura wa Kungiyar PSG kwallo daya a raga. Dan wasa Coman ne ya jefa wa kungiyar kwallon guda daya …
An yi asarar rayuka a arangamar tsagerun kungiyar IPOB da ‘yan sanda a Enugu
An samu rangama da ta janyo asarar rayuka tsakanin jami’an ‘yan sanda da kungiyar IPOB da tace tana fafutukar kafa kasar Biafra. Jaridar PUNCH ta rawaici cewa a kalla mutane …
‘Yan Sanda sun cafke Faston da ake zargi da sace Sadiya Idris tare da canza mata addini
Rundunar ‘yan sanda jihar Kaduna ta tabbatar da kamun wani malamin addinin Kiristanci, Pastor Jonah Gangas da ake zargi da sace wata yarinya ‘yar asalin jihar Kaduna. Tin a ranar …
