A kasuwar Limbe dake kudu maso yammacin Kamaru, masu saye da sayarwa na cikin gida da na Najeriya sun ce tun bayan da gwamnatin Najeriya ta rufe bakin iyakokin ta, …
Matashi Abubakar Idris Dadiyata ya cika kwanaki 217 tin bayan da wasu da ba’a san ko suwaye ba suka dauke matashin har gida. Zuwa yanzu, dangin matashin sun kai karar …
CoronaVirus: Gidauniyar Hadeeyatul Khair tayi kira da a dau azumi domin neman daukin Allah SWT
Gidauniyar Hadeeyatul Khair ta na kira ga al’umma dasu tashi da azumi a gobe Alhamis domin neman daukin Allah akan cutar Corona Virus da ta addabi al’ummar duniya. Shugaban gidauniyar, …
Sauki ya samu: Dan Italy da ya shigo da Coronovirus Najeriya ya samu karfin cin ‘amala’ -Likita
Bature dan kasar Italy da ya shigo da cutar Coronovirus Najeriya ya fara samun sauki domin har ya samu kwarin cin ‘amala’. Kamar yadda shugaban dake kula da wajen gwajin …
Kwalejin koyar da kiwon lafiya ta Makarfi ta shirya taron wayar da kan Jama’a kan Zazzabin Lassa da COVIC19
A kokarin da ta ke domin taya gwamnatin Jihar Kaduna yaki da cutar Zazzabin Lassa da kuma cutar sarkewar numfashi mai suna COVIC19 da ya shigo wani sashin kasar nan, …
Iyalan Sarkin Saudiyya na zuwa asibitocin Najeriya domin neman magani -Ministan Lafiya
Ministan lafiya, Olorunnimbe Mamora ya bayyana Najeriya tana karuwa da masu ziyarar bude ido da masu neman lafiya. Majiyar Dabo FM daga jaridar Punch ta bayyana cewa ministan ya fadi …
Jaipur, India A daren ranar Litinin ta makon da ya gabata, yan sandan jihar Rajasthan reshen birnin Jaipur suka cafke wasu yan Najeriya da hodar Iblis mai nauyin ‘gram’ 21 …
Kwanaki 7 da kammala digiri na 2, ya rasu a kan hanyar dawowa Najeriya daga Sudan
Dan Najeriya ya koma ga mahaliccinshi kwanaki 7 da kammala karatun digiri na biyu a kasar Sudan. Dalibin, Barau Salihu Abubakar, ya kammala karatun digirinshi na 2 a fannin addinin …
Mahaifin fitaccen mawakin wakokin Hausa na zamani, Umar M Shareef, ya rasu a ranar Litinin, 2 ga watan Maris 2020. Mawakin ya wallafa a shafukanshi na sada zumunta a daren …
Kwamishinan ruwa na jihar Kano, Sadiq Wali ya bayyana cewa shifa har yanzu yana cikin jam’iyyar sa ta PDP duk da kuwa yana rike da mukami mai gwabi a gwamnatin …
Shugaban jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya, Farfesa Ibrahim Garba, ya mika ragamar shugabancin jami’ar ga mataimakinsa na sashen karantarwar jami’ar, Farfesa Danladi Amodu-Ameh a matsayin shugaba mai rikon kwarya. …
Kalli bidiyo:
Labarin da ke shigo mana Yanzu, yayi nuni da cewa kasar Saudiya ta dakatar da al’ummar Musulmi zuwa aikin Umrah. A jiya ne dai Gwamnatin kasar ta fidda wannan sanarwa. …
Tsohon gwamnan jihar Yobe, Sanata mai wakiltar Yobe ta gabas, Ibrahim Gaidam, ya bayyana cewa dayawa daga cikin mayakan Boko Haram suna son ajiye makamansu. Gaidam ya bayyana haka ne …
Hukumar hana cin hanci da rashawa, EFCC ta damke Mutari Ishaq, kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Kano. Majiyar Dabo FM ta bayyana hakan ne bayan mai magana da yawun …
A kokarin ta na cigaba da kyautata dangantaka tsakanin ta da shuwagabannin al’umma, cibiyar fadakar da al’umma game da dokoki da taimakon Dan Adam wato Center for Legal Orientation and …
‘Ungozoma’ ta yanke wa mijinta Harshe da Hanci, ta kira Surukarta ta dauki gawa
A jihar Imo, an kwantar da wani babban likita mai sunan Cherechi Okonko a sashin bayar da agajin gaggawa na gwamnatin tarayyar Najeriya dake garin Owerri sakamakon raunuka da mai …
Kungiyar mata ‘yan asalin jihar Jigawa sun fara aikin bada magani kyauta a fadin jihar
Kungiyar mata ‘yan asalin jihar Jigawa mazauna garin Kaduna tana kan duba marasa lafiya kyauta a jihar. Kungiyar mai suna ‘Better Life for Jigawa Women wacce take karkashin jagorancin Umma …
Babu ta yadda za a iya yakar rashawa bayan akwai tsare-tsaren dake taimakawa wajen karuwar talauci -Falana
Babban lauya a Najeriya,S AN Femi Falana ya bayyana babu ta inda za’a kawo karshen cin hanci da rashawa bayan gwamnati tana fito da sabbin tsare-tsaren dake habaka fatara da …
Ya kamata ‘yan jaridu su yi amfani da aikin su wurin kare martabar kasar nan-Manjo Janar Sani Muhammad
An bukaci manema labarai su yi amfani da aikin su wurin kare martabar kasar nan da mutunta ayyukan hukumomin tsaro masamman na soji domin tabbatar da kasar nan ta zauna …
