Tun bayan da rikicin cikin gida ya barke a majalisar kansilolin karamar hukumar Zariya a Jihar Kaduna, yanzu haka membobi 7 daga cikin 13 na ‘yan majalisar sun amince da …
Daga yanzu zamu dinga bayyanawa ‘yan Najeriya kudaden su da muke kashewa a fili -Buhari
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa daga yanzu babu wani sauran boye-boye tsakanin gwamnatin sa da ‘yan Najeriya saboda zai sa a ringa bayyana kudaden da gwamnati ke kashewa …
Marigayi Dr Mudi Spikin daya daga cikin jagororin Arewa, ya cika shekaru 7 da mutuwa tin bayan rasuwarshi a jihar Kano. DABO FM ta tattara cewar Dr Mudi Spikin ya …
Mayakan ta’addanci na Boko Haram sun afka karamar hukumar Chibok dake jihar Borno kamar yadda Jaridar TheCable ta rawaito. Jaridar tace majiyarta ta cikin jami’an tsaro sun bayyana mata cewar …
Jaridar DailyTrust ta wallafa a safiyar Talata tana neman ma’aikata, kamar yadda majiyar Dabo FM ta samu rahoton hakan. Shiga nan domi gani ko ka cancanta
Bana cikin farin ciki, saboda talauci da rashin tsaron da ya addabi Arewa -Sanusi
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana babu wani shugaba wanda yasan me yake da yake cikin farin ciki da yanayin halin da Arewa ke ciki. Majiyar Dabo FM ta …
Idan akwai abu daya da mutanen mutanen Arewa, kususan ‘yan bokonsu suka kware da shi shine, yaudarar juna da kokarin biyan bukatar kai kawai. Ba sai an yi sabon bayani …
Dr Mudi Spikin: Shekaru 7 da rashin cikon karshe na mahalarta taron yancin Najeriya a Landan
A cikin makon da muke ciki ne daya daga cikin jagororin Arewa, Dr Mudi Spikin zai cika shekaru 7 da mutuwa tin bayan rasuwarshi a jihar Kano. DABO FM ta …
Iyalan Marigayi Ado Bayero da Mal Shekarau zasu nemi hakkokinsu na sharrin kisan Sheikh Jafar?
A daidai lokacin da malamai da al’umma suka gaskata ikirarin kisan Sheikh Jaafar da Boko Haram ta ayyana aiwatarwa, DABO FM ta tattaro batutuwan zarge-zarge da akayi kan masu hannu …
Rundunar Sojin Najeriya tace ta samu nasarar dakatar da wani hari da kungiyar Boko Haram tayi yunkurin kai wa a garin Damaturu na jihar Yobe. Tin da yammacin Lahadi, wasu …
Wani matashi mai kishin al’umma Alhaji Ibrahim Garba Umar Madalla, ya tallafawa matasa da biyan kudin rubuta jarabawar NECO da WAEC a karamar hukumar Zariya ta Jihar Kaduna. Da yake …
Yadda wayar Salula take gurbata rayuwar matasa da kananan yara
Wayar Salula aba ce dake taimakawa wajen saukaka rayuwar mutane, wajen neman Ilimi, sada Zumunta dama sauran abubuwan al-fanu. Sai dai a wani bangaren kuma, tana taimakawa sosai wajen kassara …
Wani mutum ya shiga gasar cin kwai 50, ya mutu bayan cinye 41 akan N10,000
An bunkasa 1/05/2020. Jaipur India: Wani mutum mai shekaru 42 dan asalin jihar Uttar Pradesh ta jihar Indiya mai suna Subhash Yadav ya rasa ranshi bayan yin gasar cinye kwai …
Muhammad Dangalan Bankin Muslunci na Jaiz ya bayyana samun ribar tsabar kudi na Naira biliyan 1.79 bayan kammala biyan haraji a shekarar 2019. A wata sanarwar da bankin ya fitar, …
Da safiyar Yau Lahadi ‘yan Bindiga sukai a wun gaba da Sakataren Gwamnatin jihar Nasarawa, Mista Jibrin Giza, Kamar yadda Daily Trust ta rawaito. Kwamashinan ‘Yan Sandan jihar, Mista Bola …
Matan kasar Saudiyya sun fara busa sigari a bainar jama’a da sunan samun ‘yanci
Samun ‘yanci a kasar Saudiyya ya sanya an samu karuwar matan da ke busa taba sigari da kuma shisha a bainar jama’a ba tare da fuskantar tsangwama ba. Majiyar Dabo …
Wasu da basa son a kau da Boko Haram sun shirya zanga-zangar cire shugabannin tsaro -Garba Shehu
Mai magana da yawun fadar shugaban kasa, Garba Shehu ya bayyana wasu mutane dake amfana da rikicin Boko Haram suke zuga ayiwa shuwagabannin tsaro zanga-zanga a ranar Litinin. Majiyar Dabo …
Fiye da talakawa miliyan 5.4 ke karbar N5000 a kowanne wata a Najeriya -Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa kimanin talakawan Najeriya miliyan 5.4 ke karbar tallafin naora dubu biyar a kowanne wata. Majiyar Dabo FM ta bayyana hakan ne bayan wani bayani na …
A ranar Lahadin data gabata ne wata amarya da aka daura aurenta a garin Gashu’an jihar Yobe, ta gamu da ajalinta a garin Buji ta karamar Hukumar Buji a jihar …
Zulum ya yi wa malamar firamaren dake zuwa makaranta tin karfe 6:30 na safe kyautar makudan kudade
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya karrama wata malamar firamare, Mrs Obiageri Mazi wadda ke riga kowa zuwa makaranta da wuri kyautar makudan kudade. Majiyar Dabo FM ta bayyana gwamnan …
