Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zullum, yayi kira ga matashin da ya dakatar da tattakin da zai yi zuwa Borno dominshi. Da yake bayyanawa a shafinshi na Twitter, gwamna Zullum …
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana ziyarar da masu madafun ikon jihar Kano suka kai wa shugaba Buhari a matsayin ziyarar ‘godiya’. A yau Juma’a ne dai …
Mu’azu Abubakar Albarkawa Zaria, Kaduna. Yanzu haka shirye-shirye sun yi nisa domin fara bukukuwan cikar Mai Martaba Sarkin Zazzau kuma shugaban majalissar sarakunan jihar Kaduna Alhaji Shehu Idris, shekaru 45 …
Bayan hukumar zabe ta kasa ta soke jam’iyyu 74, hukumar ta fitar da jerin jam’iyyu 18 da suka tsallake gudumar INEC. Cikin jerin jamiyyun akwai APC, PDP sai kuma jam’iyyar …
A nuna wa ‘yan Najeriya gawarwakin masu satar mutane 250 da aka kashe -Shehu Sani
Tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani ya bukaci hukumar tsaron Najeriya ta nuna kadan daga cikin masu garkuwa da mutane 250 da take ikirarin ta kashe a jihar Kaduna. Majiyar Dabo …
Hukumar zabe mai zaman kanta a Najeriya INEC ta sanar da cewa ta soke jam’iyyu kimanin 74 a Najeriya, inda ta mayar da jam’iyyun siyasar zuwa 18 daga 92. Majiyar …
Borno: Zulum yasa a binciko dalilin dake haddasa yawan masu kamuwa da cutar koda
Gwamnan Borno, Babagana Zulum ya bawa kwararrun masana umarnin a binciko dalilin dake haddasa yawan samun masu matsalar ciwon koda a fadin jihar Borno. Majiyar Dabo FM ta bayyana cewa …
Covid-19: Shugaban kasar China bai ziyarci masallaci ba, tsohon bidiyo ne tin 2016
Anyi sabon gyara – 22/03/2020. Faifan bidiyon ziyarar da shugaban kasar China, Xi Jinping , ya kai zuwa wani masallaci a kasar da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewar …
Muhammad Aliyu Dangalan Masana tarihi sun bayyana yaren Hausa a matsayin yaren da Misiriwan zamanin Fir’auna suka yi amfani dashi wanda suka tabbatar da yiwuwar jin yaren a wajen Sarki …
Pantami ya fitar da sabbin tsarukan rijistar layin waya don inganta tsaro
Ministan sadarwa da tattalin arzikin na’ura, Dr Isah Ali Pantami, ya fitar da sabon tsarin rijistar layukan waya biyo bayan tabarbarewar harkokin tsaro a Najeriya. A wata sanarwar mai dauke …
Custom za ta kashe Biliyan 3.1 kudin share-share, 128m na kallon ‘Tv’, 78m na ‘Photocopy’
Majalisar dattijai ta Najeriya ta rattaba hannun kan kasafin kudin hukumar hana fasa kauri ta kasa wanda za’a kashe jimlar kudi har naira biliyan 238 cikin shekarar 2020. Majiyar Dabo …
Muhammad Aliyu Jami’in rundunar yan sandan Najeriya, Eze, ya rataye kanshi a bayan kantar sashin binciken manyan laifuka dake Yaba. An dai garkame dan sandan ne bayan zargi da ake …
‘Da na Kirista ne ba Musulmi ba – Mahaifin matashin Kirista da yayi yunkurin dasa ‘bam’
Sameul Ezekiel, mahaifin Nathaniel Samuel, matashin da aka kama yayin yunkurin dasa bam a cocin Living Faith dake Kaduna yace dan shi ba Kirista ne. Hakan ya kawo karshen cece-kuce …
Mutane sun koma hawa Dawakai bayan gwamnati ta haramta ‘acaba’ a Legas
Mutane a kwaryar jihar Legas sun koma hawa Dawakai a matsahin abin hawa na zirga-zirga. Hakan na zuwa ne bayan da gwamnatin jihar ta haramta haya da babura ciki har …
Mai girma shugaban Hukumar ‘Yan Sanda ta kasa, IGP Muhammad Adamu, ya bada umarnin gaggawa kan shirin community Police da ake kokarin fadawa a fadin kasar nan. Shugaban ya baiwa …
An mayar da gidan Mata masu zaman kan su katafariyar Islamiyya a Igabi
A wani abun san barka da yabawa ga karamar hukumar Igabin Jihar Kaduna, wani gidan mata masu zaman kan su ya zama katafariyar makaranta da za’a cigaba da koyar da …
Yanzu-yanzu: ‘Yan bindiga sun kai hari Abuja, sun sace fasinjoji da dama
Wasu mahara sun bude wa motoci wuta a babban birnin tarayyar Najeriya dake Abuja, kana sunyi gaba da fasinjoji da dama. Majiyar Dabo FM ta ruwaito cewa kakakin rundunar yan …
Gwamnan APC ya roki shugaban ‘yan sanda ya cafke Oshiomhole, shugaban jam’iyyar APC
Gwamnan Edo, Godwin Obaseki ya aike da wasika zuwa ga shugaban rundunar ‘yan sanda ta kasa, Mohammed Adamu domin rokon yan sanda su chafke sugaban jam’iyyar tasu ta APC na …
Jam’iyyar APC ta bayyana cewa a duk fadin kasar nan babu inda ke karkashin Boko Haram ko dai dai da inchi guda ne. Majiyar Dabo FM ta ruwaito mai magana …
Yadda Ganduje ya taka rawa a taron kaddamar sabon garejin gyaran motoci na mata da maza
A ranar 30 ga watan Janairun 2020, gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya kaddamar da sabon garejin gyara da wanki mota na zamani a karamar hukumar Dawakin Tofa. …
