Buhari bai shiga tsakanin dambarwar dake faruwa tsakanin Gwamnan jihar KAno, Dr Ganduje da Sarkin KAno, Mallam Muhammadu SUnusi II ba. DABO FM ta tattaro wani rahotan na gidan talabijin …
Ganduje
-
Labarai
Sarkin Kano, Sunusi II ya mayarwa da Ganduje martani a karon farko
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II ya mayarwa da gwamnatin jihar Kano akan tuhumar da akeyi masa na al-mubazzaranci da kudin masarautar. DABO FM ta gane cewa sarkin ya …
-
DaboFM ta binciko hakan na zuwa ne jim kadan bayan cimma matsaya tsakaninsu a daren Juma’a a babban birnin tarayyar Abuja. Tin dai wunin Juma’a, jaridar Daily Nigerian ta rawaito …
-
Labarai
Buhari ya kira Ganduje zuwa Abuja akan rikicinshi da Sarki Sunusi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA karshe dai shugaba Muhammadu Buhari ya shiga tsakanin rikicin dake tsakanin Gwamna Ganduje da Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II. Hakan na zuwa ne a lokacin daya rage saura wa’adi …
-
Labarai
Ganduje na daf da dakatar da Sarki Sunusi da yiwuwar maye gurbin masarautar Kano da Aminu Ado Bayero
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBiyo bayan aike da takardar tuhuma da gwamnati Dr Ganduje ta aikewa Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II akan kashe kudaden masarautar Kano ta gwamnatin ta kira ta’annati. Majiyoyi sun tabbatar …
-
Labarai
Mutane 30 daga cikin wadanda Ganduje yayiwa aikin ido a unguwar GAMA sun makance
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutane ne 30 ne daga cikin wadanda suka amfana da shirin aikin idanu kyauta a unguwar Gama dai dai lokacin yin zagaye na biyu a zaben gwamnan jihar Kano. Dabo …
-
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya fara raba sabbin mukaman jami’an gwamnati da zasu cigaba da tafiyar da mulkin jihar Kano. Gwamnan ya sake nada sakataren gwamnatin jihar …
-
Labarai
Ganduje yayi alkawari mayar da karatun Firamare kyauta da daukar nauyin karatun masu bukata ta musamman
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamanan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa gwamnatin zata mayar da karatun firamare kyauta a jihar, tare da daukewa dukkanin masu bukata ta musamman nauyin kudaden makaranta …
-
Siyasa
NextLevel: Ganduje ya alkauranta kakkabe cin hanci da rashawa a jihar Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamanan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa gwamnatin ta shirya tsaf wajen yakar cin hanci da rashawa a jihar ta Kano. A jawabin da gwamnan yayi jim …
-
Labarai
Hotuna: Ganduje ya kai ziyara filin da za a kara rantsar dashi don shiga “Next Level”
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Ganduje ya kai ziyara filin wasa na Sani Abacha dake Kofar Mata, filin da za’a rantsar dashi a gobe Alhamis 29/05/19.
-
LabaraiSabon Labari
Mata sun fi Maza rikon amana, na tabbata bazasu hada kai don a kifar damu ba – Ganduje.
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya ce Mata sunfi Maza amana kuma yanada tabbacin bazasu ci amanar gwamnatinshi ba. Ganduje ya bayyana haka ne, yau Lahadi a fadar …
-
Siyasa
Kano: Wadanda babu zargin cin hanci da rashawa akansu ne zasu zama kwamishinoni – Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje yayi jawabin bankwana da shuwagabannin ma’aikatan jihar Kano tare da kwamishinonin jihar a kwanaki da ya rage kasa da mako guda wa’adin mulkin …
-
Labarai
An nada Sarakunan Kano da kyakkyawar niyya ne, ba abinda zai rushe su – Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Umar Abdullahi Ganduje ya bada tabbacin cewa karin masarautu 4 da jihar tayi yana nan daram kuma babu abinda zai tarwatsa shi, kuma yayi sune a bisa …
-
Siyasa
Ganduje ya shirya gabatar da shaidu 203 akan shari’arshi da ‘Abba Gida-Gida’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, DR Abdullahi Umar GAnduje ya shirya shaidu 203 domin gabatar wa a gaban Kotu bisa shari’arshi dake tsakaninshi da jami’iyyr PDP da Abba Kabir Yusuf. Gwamnan dai …
-
Tin bayan fitowar wasu faifayen bidiyoyi a waje da yayi kama da kasuwar Waya ta Farm Center dake jihar Kano, bidiyon na wani mutun mai sana’ar siyar da takalma cikin …
-
Labarai
Ganduje ya siyo motoci kalar ‘Kwankwasiyya’ guda 100 na zirga-zirga a jihar Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi ya kawo motocin sufuri guda 100 domin zirga-zirga a jihar Kano. Kamar yadda Gwamnan ya bayyana a watanni bayan, na kawo motocin domin saukaka zirga-zirga …
-
Labarai
Ganduje ya gwangwaje Zainab Aliyu da Naira Miliyan 3 bayan fitowarta daga hannu Saudiyya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai girma Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya baiwa Zainab Aliyu da Ibrahim Abubakar tsabar kudi har Naira Miliyan 3 ga kowanne su. Gwamnan ya bada kudin ne …
-
Labarai
Mutanen Gama su fara koka wa kan ayyukan da Gwamnati taki cigaba da yi a yankin
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMazauna unguwar Gama daka Kano sun koka kan ayyukan da Gwamnan Kano ya fara kuma bai kammala ba yayin zaben cike gurbi a mazabar da akai a yayin zaben 2019 …
-
Shashin Hausa na jaridar Premium Times ya rawaito cewa; “Gwamnan Kano Abdullahi Ganduje ya bayyana cewa shi ba sa’an Sarkin Kano Muhammadu Sanusi bane ko a tsarin dokar kasa. Ganduje …
-
Biyo bayan amincewa da kara yawan masarautu da majalissar jihar Kano tayi, darajar sarkin Kano, Muhammad Sunusi na Biyu zata ragu matuka, daga jagorancin kana nan hukumomi 44 zuwa 10 …
