Kaduna: Rikicin ci ya kaure tsakanin jami’an ‘Yan sanda da Sojoji a titin unguwar Agoro Tudun Wata ta garin Zariya dake jihar Kaduna. Rikicin da DABO FM ta shaidawa idanuwanta …
Labarai
-
Al’ummomi sama da 1000 ne da suka fito daga kananan hukumomin Zariya da Sabon Gari a Jihar Kaduna, suka amfana da kayan hatsi da kuma naman sallah kyauta daga shugaban …
-
Labarai
Masari ya amince a cigaba da gabatar da Sallar Juma’a a jihar Katsina
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya aminceda gabatar da Sallar Juma’a da zuwa Coci a ranakunJuma’a da Lahadi a fadin jihar. Sakataren gwamnatin jihar ta Katsina, Alhaji Mustapha Inuwa …
-
LabaraiManyan Labarai
Saudiyya za ta bude masallatai 90,000 da aka rufe sakamakon Kwabi-19
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMa’aikatar addinin Musulunci ta kasar Saudiyya ta tsunduma cikin shirin bude masalallati sama da 90,000 a fadin kasar domin cigaba da gudanar da ibadu. Hukumar tace tini ta fara wanke …
-
Babban Jami’i mai kula da wayar da kan al’umma ta karamar hukumar Zariya a Jihar Kaduna, Alhaji Aminu Alhassan Sa’id, ya bayyana yadda bangaren su da ke da alhakin wayar …
-
Babban LabariLabarai
Kada ku bari halin da ake ciki ya durkusar da bangaren Ilimin Kasar nan – Habiba Muhammad
Shugaban wata Cibiya mai kula da Ilimin ‘ya’ya mata a Najeriya, wato Center For Girls Education a turance Hajiya Habiba Muhammad, ta bayyana muhinmancin ranar da aka ware domin tunawa …
-
A sakon sa na barka da sallah da taya al’ummar musulmi murnar kammala Azumin watan Ramadana lafiya, wani shugaban al’umma a karamar hukumar Zariya da ke Jihar Kaduna Alhaji Ibrahim …
-
Ruwan sama ya fara lalata abincin tallafin rage radadi da gwamnatin tarayya ta aikowa jihar Kano, kayan tallafin da ya hada da shinkafa, masara, gero da sauran kayan abinci na …
-
An wayi gari da ganin wani abin takaici da fargaba a unguwar Marmara dake cikin gari a jihar Kano, bayan da wasu da ake zargin ɓata-garin matasa ne suka afkawa …
-
Rundunar ‘yan kwamatin hadin gwiwa mai taken ‘Coalition Joint Task Force’ na reshen jihar Kaduna sun shiga chafke masu askin banza a cikin da wajen gari domin yi musu aski …
-
A sakon sa na barka da sallah da taya al’ummar musulmi murnar kammala Azumin watan Ramadana lafiya, wani uban kasa a masarautar Zazzau, Marafan Yamman Zazzau Alhaji Mustapha Adamu Ubaidullahi, …
-
A dai-dai lokacin da ake cigaba da bukuwan sallah karama, wani dan siyasa kuma basarake a masarautar Zazzau Alhaji Sama’ila Musa Sarkin Gandun Zazzau, ya yabawa matakan da gwamnatin Jihar …
-
Labarai
Yadda wasu jaruman Kannywood suka taimaka wa yaduwar labaran bogi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA dai dai lokacin da ake kokari kawar da yada labarun bogi a kafafen sadarwa, wasu daga cikin fitattun jarumai a Kannywood suna taimakawa wajen kara yaduwar labaran. DABO FM …
-
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i ya shiga sintirin hana yan jihar kano shiga jihar sa bikin Sallah. Dabo FM ta hango gwamnan jihar Kaduna, El-Rufa’i a shafin sa na …
-
Mutumin da aka zarga da shigo da Koronabairos jihar Kano, Ambasada Kabiru Rabi’u Dansitta ya bayyana cewa ba dai dai bane a ce shine ya kawo cutar jihar ba. Kamar …
-
Biyo bayan sanarwa da Sarkin Musulmi, Abubakar Saad II ya fitar na tabbatar da daukar azumi yau Asabar, akwai yiwuwar sake duba lamarin ganin wata. Kwamitin da yake lura da …
-
AzumiLabarai
Sheikh Dahiru Bauchi ya barranta ga umarnin Sarkin Musulmi, ya jagoranci Sallar Idi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Dahiru Usman Bauchi, jagoran darikar Tijjaniyya ta Najeriya, ya barranta da umarnin Sarkin Musulmi, ya jagoranci Sallar Idi a jihar Bauchi a Najeriya. A jiya Juma’a, mai alfarma Sarkin …
-
Labarai
Yanzu-yanzu: Masarautar Zazzau ta karyata sanar da ganin watan Shawwal, tace akwai azumi gobe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMasarautar Zazzau ta jihar Kaduna, ta karyata rahotannin da aka yadawa cewa ta sanar da ganin sabon watan Shawwal. DABO FM ta tattara cewar wani limami ne a Zaria, ne …
-
AzumiLabarai
24 ga watan Mayun 2020, Sallar Eid-el-Fitr – Sarkin Musulmai ya tabbtar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai alfarma Sarkin Musulmai, Abubakar Saad II ya tabbatar da rashin ganin watan Shawwal a fadin Najeriya, ya ayyana ranar Lahadi, 24 ga watan Mayu a matsayin ranar Sallar Idi …
-
AzumiLabarai
Yanzu-yanzu: Babu kyakkyawan rahoton ganin wata a Najeriya – Kwamitin ganin wata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKwamitin ganin wata a Najeriya, National Moonsighting Committee Nigeria, ya tabbatar da rashin samun cikakken rahotan ganin wata a fadin tarayyar Najeriya. DABO FM ta tattara cewar kwamitin ya bayyana …
