Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya tsige kwamishinan ayyuka da gidaje na jihar Kano, Engr Muazu Magaji Dan Sarauniya. Ganduje Hakan na zuwa ne bayan da kwamishinan ya …
Labarai
-
Kwashinan ayyuka da lura da gidaje na jihar Kano, Engr Mu’azu Magaji Dan Sarauniya, yayi kalaman da masu fashin baki suka yi wa fassarar ‘Kalaman Farinciki da jin dadi’ bisa …
-
Uban garin Zazzau kuma hakimin gudumar Soba Alhaji Muhammad Bashir Shehu Idris, ya bukaci al’ummar gundumar sa su kasance masu bin umarni da shawar-warin gwamnati da na masana kiwon lafiya …
-
Cikin wata sanarwa da Dabo FM ta samu yanzunnan a daren Juma’a ta bakin mai magana da magana da yawun shugaban kasa Garba Shehu, ya tabbatar da rasuwar shugaban ma’aikatan …
-
Duk da dokar hana fita da ta fara aiki a jihar Kano ranar Alhamis da misalin karfe 10 na dare, anyi Sallar Juma’a a wani masallaci dake cikin birnin jihar …
-
Labarai
Babu wadanda suke iya saka katin N100 a tallafin gwamnati – Minista
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayya tace ba zata kayan tallafinta bazai kai zuwa ga duk wanda ya mallaki sama da N5000 a asusun banki da kuma saka sama da N100 a waya ba. …
-
Rahotanni sunyi ta yawo cewar “an samu mai dauke da cutar Koronabairos a babban asibitin garin Potiskum dake jihar Yobe.” Hakan na zuwa ne bayan da an kwantar da wani …
-
LabaraiWasanni
Tallafawa al’umma kai tsaye yafi a baiwa gwamnati – Ahmad Musa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKyaftin na kungiyar kwallon kafan Najeriya ta Super Eagles, Ahmad Musa yayi tsokaci game da yadda masu kudi suke baiwa gwamnati taimako. Ahmad Musa ya bayyana cewar baiwa gwamnati tallafi …
-
Labarai
Jumillar masu dauke da Kwabid-19 a Kano ya ninka na sauran jihohin Arewa sau 2
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutane 21 ne suka kamu da cutar Koronabairas a Kano tun bayan bullarta cikin kasa da mako guda, ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta tabbatar da haka. DABO FM ta …
-
Labarai
Gwamnati ba zata tallafawa wadanda suke da sama da N5000 a asusun banki ba – Sadiya Faruk
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayya tace ba zata kayan tallafinta bazai kai zuwa ga duk wanda ya mallaki sama da N5000 a asusun banki ba. Gwannatin tace za tayi amfani da layukan wajen …
-
Matashi Abubakar Idris Dadiyata ya cika kwanaki 257 tin bayan da wasu da ba’a san ko suwaye ba suka dauke matashin har gida. Zuwa yanzu, dangin matashin sun kai karar …
-
Tun biyo bayan tabbatar da bullar annobar Coronavirus a jihar Kano, gwamnatin Kano ta hana daukar mutane fiye da biyu a babur mai kafa uku, amma direbobin sunyi kunnen kashi …
-
Labarai
Gwamnan Adamawa ya bayar da sadakar albashinshi na watanni 3 domin yaki da Kwabid-19
by Dabo Onlineby Dabo OnlineIbrahim Mustapha Gwamnan jihar Adamawa, Rt Adamu Fintiri, ya bayar da sadakar albashinshi na watanni 3 domin taimakon jihar wajen yakar cutar Koronabairas a jihar. Hakan na dauke a cikin …
-
Ibrahim Mustapha Maiduguri Mummunar Gobara ta kama kasuwar Lafte dake jihar Maradin Jamhuriyar Nijar. Da yake tabbatar da afkuwar gobarar, shugaban kasuwar, Sullemani Useni, ya shaidawa DABO FM cewar an …
-
Labarai
Yanzu-yanzu: Ganduje ya sanya dokar hana fita a Kano, masu Covid-19 a jihar sun zama 4
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje , ya sanya dokar hana fita a jihar Kano baki daya. Gwamnan ya bayyana haka ne yau Talata a fadar gwamnatin jihar. DABO FM …
-
Labarai
Covid-19: Gwamnatin Kaduna ta amince a bude shagunan kayyakin abinci da na magani
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kaduna ta amince da bude shagunan da ake siyar da kayyakin abinci da na magani yayin dokar hana zirga-zirga a jihar. Sai dai sanarwar tace za a iya …
-
Babban LabariLabarai
Covid-19: Ya kamata gwamnati ta kara wadata talakawa da kayayyakin more rayuwa-Abba Adamu Aliyu
A dai-dai lokacin da ake kukan tsadar rayuwa saboda sanya dokar takaita zirga-zirgan a wasu jahohin kasar nan da gwamnatin tarayya ta yi, an bukaci ‘yan kasuwa musamman masu sayar …
-
Ibrahim Mustapha, Maiduguri Gwamna Babagana Umara Zulum, ya kulle iyakokin fadin jihar Borno batare da matafiya sunshiga jihar ba. Gwamnan yadauki matakin hakan yunkurin da gwamnatin jihar tace tana yi …
-
Labarai
Kano Covid:19: Ana kira ga wadan da suka yi mu’amala da Prime Clinic da su kai kansu cibiyar gwaji
Ga mutanen Kano: Ana kiran dukkanin wadanda suka kwanta ko kai dubiya asibitin kudi na Prime Clinic da su kai kansu cibiyar gwajin Kwabid-19 dake asibitin Mallam Aminu Kano. Rahotanni …
-
Al’ummar jihar Kano sun bayyana rashin jin dadinsu biyo bayan wasu rahotanni da suka nuna wanda ya kamu da cutar ya shigar da ita cikin jihar bisa ganganci. A jiya …
