Wata kugiyar gamayyar kananan kabilun Najeriya tayi kira ga dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi afuwar ‘Yan Najeriya tare da ficewa daga kasar …
Labarai
-
Firaministan kasar Canada, Justin Trudeau, ya roki shugaba Muhammadu Buhari ya kyale ‘yan Najeriya miliyan 1 su shiga kasar Canada karkashin shirinta na “Ayyuka da aka tsara don baki.” Gidan …
-
Firaministan kasar Canada, Justin Trudeau, ya roki shugaba Muhammadu Buhari ya kyale ‘yan Najeriya miliyan 1 su shiga kasar Canada karkashin shirinta na “Ayyuka da aka tsara don baki.” Gidan …
-
Labarai
Kotu ta daure dan gwagwarmaya shekara 12 bayan ya tona asirin cin hancin hukumar Alhazai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban kotun tarayya da ke zama a Maitama babban birnin tarayya Abuja ta yankewa dan gwagwarmayar nan, Ibrahim Garba Wala da aka fi sani da IG Wala daurin shekaru 12 …
-
Hukumar zaben jihar Zamafara ta ZIEC ta fitar da ranar 27 ga watan Afrilun 2019. Baturen zaben jihar ta Zamafara, Garba Muhammad ne ya bayyana haka ne yau Litinin a …
-
Hadin gwiwar rundunar Sojin Najeriya da Kamaru sun samu nasarar kashe ‘yan kungiyar Boko Haram a wani sumame da suka kai ranar 13 ga watan Afirilun 2019. Sanarwar da Daraktan …
-
Hotunan baikon Aliyu, yaro dan shekara 17 tare da amaryarshi Aisha, yar shekara 15 ya ja hankalin mutane musamman matasa. Labarin ya samo asali a wani shafin sada zumunta na …
-
‘Yan sanda a unguwar Oladi, Apapa dake jihar Legas, sun harbe wasu matasan masoya, mace da namiji. ‘Yan sandan sun harbe Mr Emmaneul Akomafuwa tare da budurwashi Ada Ifeanyi, akan hanyarsu …
-
Wani Kirista a kasar Indiya ya gamu da ajalinsa bayan da wasu ‘yan addinin Hindu suka far masa bisa yanka Saniya da yayi. Hukumar ‘yan sandan garin Jharkhand sun s …
-
‘Yan Bindiga sun hallaka shugaban ‘yan bangar ne bayan kwanaki da suka dauka suna nemanshi a garin kauyen Rukudawa na karamar hukumar Zurmin jihar Zamfara. Jaridar Leadership Hausa ta rawaito …
-
Kafin rasuwarsa shi ne Galadiman Katsina kuma tsohon ministan shari’a na zamanin Sardauna. Ya rasu ya bar mata 3 da ‘yaya 13. Za’a yi jana’izarsa a ranar yau Asabar a …
-
Gidan Rediyon Dala FM dake birnin Kano ya rawaito cewa Gwamnatin jihar Kano karkashin gwamna Ganduje ya janye biyawa dalibai kudin jarrabawar NECO. “Gwamanatin jihar Kano ta bayyana cewa daliban …
-
Labarai
Sarakunan Zamfara sun kalubalanci Ministan Tsaro ya fadi sunayen masu hannu a rikicin Zamfara
Majalissar Sarakuna da shuwagabannin gargajiya na jihar Zamfara sun bukaci Ministan Tsaron Najeriya, Dan Ali, da ya fadi sunayen Sarakunan da yace da sa hannunsu ake kashe-kashe da sace-sace a …
-
Kasar Isra’ila ta mayar da wani masallaci mai tarihi a kasar gidan rawa da shan giya. Hukumar unguwar Safed ta mayar da masallacin AL-Ahmar zuwa dakin taro, kulub din rawa …
-
Asusun bayar da lamuni na duniya, IMF, ya baiwa Najeriya shawarar janye tallafin man fetur. Sakatariyar IMF, Ms Christine Lagarde ce ta baiwa kasar shawara a matsayin hukumar, tace cire …
-
LabaraiNajeriya
Jama’ar gari ne kadai suke mutuwa a harin Jiragen Sojoji a Zamfara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar Sarakuna da shuwagabannin gargajiya na jihar Zamfara sun bayyana cewa hare-haren da jiragen Sojoji suke kaiwa a jihar yana kashe mutanen gari ne kawai. Majalissar tace harin baya taba …
-
Najeriya kasa ce dake da tarin al’umma wadanda mafi yawansu matasa ne ‘yan kasa da shekaru 35. Najeriya dai tana daga cikin jerin kasashe masu yawa a duniya. Sai dai …
-
Yau 11 ga watan Afirilun 2019, al’ummar kasar Indiya suka fara jefa kuri’arsu. Alkaluman da hukumar zaben kasar ta fitar ya nuna cewa mutane miliyan 900 ne zasuyi zabe a …
-
Labarai
Shugaban kasar Sudan, Omar Al-Bashir yayi murabus bayan Zanga-Zanga mafi girma a Afrika
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban KASa Sudan, Omar Al-Bashir, yayi murabus daga mukamin shugabancin kasar. Hakan na zuwa ne dai dai lokacin da ‘yan kasar suka shafe tsawon dare biyar suna gudanar da zanga-zanga …
-
Duk Wanda yabawa Hadiza Gabon shawara tayi wannan bidiyon kuma ta bari duniya tagani ya cuceta. Acikin abinda yafaru tsakanin Gabon da Amal babu wani waje da Amal din ta …
