Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje yace mulkin jihar Kano bana barayi bane.
Labarai
-
Kwamishinan ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Kano, CP Muhammad Wakili yace shi ba dan kwaye bane, hasali ma bai taba sha ba duk tsawon rayuwarshi. A kwanakin bayan, mutane sunata …
-
Gwamnatin tarayya zata fara kamen iyayen da suka ki saka ‘yayansu a makaranta. Da yake bayyana jawabi a taron manema labarai na ma’aikatar ilimi, Ministan Ilimin Najeriya, Malam Adamu Adamu …
-
Labarai
BBC HAUSA ta gargadi shafukan dake amfani da sunanta wajen yada labaran karya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDaga shafin BBC Hausa A yakin da BBC ta ke yi da yada labaran boge, kafar ta gano wani shafi da aka bude da sunan ”Bbc hausa nigeria” a shafin …
-
Harin ta’addanci daya faru a unguwar ChirstChruch dake kasar New Zealand. An dai sami wani mutun da yayi amfani da bindiga ya shiga har cikin masallacin Noor a lokacin gudanar …
-
A yau Juma’a, 15/03/2019, aka sace babban malamin addinin musulunci kuma mahaddacin al’qurani, Sheikh Ahmad Muhammad Sulaiman Kano. An dai sace malamin ne tare da ‘yayanshi guda 6, a kan …
-
ZAGIN DR AHMAD GUMI DON YASA BAWA RA’AYIN KA Duk lokacin da kake ganin Malam ya fadi wani abu da ya sabawa ra’ayinka sannan ka shigo wannan fage ka zage …
-
Masallacin JAMA MASJID, na daya daga cikin masallatai masu dadewar shekaru a kasar Indiya dama duniya baki daya. Masallacin da keda zama a garin Jaipur na jihar Rajasthan dake arewacin …
-
Gwamnatin jihar Kano karkashin ma’aikatar kananan hukumomi ta cire kudi kimanin naira miliyan 223 domin yin amfani dasu a kananan hukumomi 15 da za’a sake gudanar da zabe a 23 …
-
Rundunar sojin Najeriya reshen jihar Zamfara ta hallata ‘yan bindiga masu tada zaune tsaye guda 55, ta kuma tseratar da mutane kimamin 760 daga masu sace mutane. Rundunar ta bayyana …
-
Wani matashi mai suna Usman Shehu Liti ya roki Allah ya hana dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP mulki, sai dai nashi salon yazo da ganganci tare da …
-
-
Wani babban jirgin sama kirar 737 na kamfanin Ethiophian Airline na kasar Habasha yayi hatsari akan hanyarshi da zuwa kasar Kenya. Hatsarin yayi sanadiyyar mutuwar fasinjoji 149 tare da ma’aikatan …
-
A safiyar yau wasu ‘yan bindiga da ba’asan ko suwaye ba suka sace mahaifiyar matar gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari. Rahotanni sun nuna miyagun da suka sace matar sunyi …
-
Mahaifiyar shahararren malamin addinin Islama, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ta rasu. Mahaifiyar Daurawa ta rasu ne a yau Alhamis 29 ga watan Jumada Akhir shekarar 1440. Za’ayi jana’izarta a gidan …
-
A kwanakin bayan gaf da gudanar da zaben shugaban kasar Najeriya, wani matashi mai suna Victor Odungide yayi furucin da yayi nuni da son ya kashe shugaba Muhammadu Buhari. Victor …
-
Babbar hukumar zabe ta kasa INEC ta karyata wasu zarge-zarge da akeyi mata na shirin dakatar da amfanin da na’urar card reader a zaben gwamnonin da za’a gudanar ranar Asabar …
-
A cigaba da nuna farinciki ga samun nasarar shugaban Muhammadu Buhari da ake tayi a cikin kasa Najeriya dama sauran sassan duniya inda ‘yan Najeriya suke zaune a wadancen kasashe, …
-
Allah yayi wa dan majalissar tarayya mai wakiltar karamar hukumar Mubi ta Kudu, Hon Abdurrahman Abubakar a jiya Asabar. Rasuwar Hon Abubakar ta biyo baya mako daya bayan zabenshi da …
-
LabaraiNishadiSiyasa
Zaben2019: Wasu ‘yan Najeriya mazauna kasar Indiya, sun bayyana murnarsu ga nasarar Buhari
A cigaba da nuna murna da farinciki da samun nasarar shugaba Muhammadu Buhari, wasu daliban Najeriya dake karatu a kasar Indiya sun bayyana irin nasu farinciki. Tattakin da suka gudanar …
