Kotu a jihar Kano ta kwace kujerar dan majalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar Rogo karkashin jam’iyyar APC, Magaji Dahiru Zarewa. Rahoton DABO FM ya bayyana cewa nan take kotun …
Kokarin gwamnati na samar da basuka ga manoma abun a yaba ne-Mai Shinkafa
An yaba ma gwamantin tarayya da Babban Bankin Kasa CBN da kuma ma’aikatar aikin Gona bisa kokarin da su ke domin habbaka aikin Noma a Najeriya. Shugaban Kungiyar manoma Masara …
Hajji: Sheikh Sudais ya umarci a fassara Huduba zuwa Hausa da karin harsuna 9
Babban limamin masallacin Makkah, Imam Sheikh Abdulrahman ibn Abdul’aziz Al Sudais ya bada umarnin sanya harshen hausa cikin harsunan da za’a fassara hudubar aikin Hajji. DABO FM ta rawaito babban …
Babban gida, manyan motoci, ga iPhone, babu sauran wayewar da ta rage min -Gwanja
Fitaccen mawaki kuma jarumi a masana’antar Kannywood, Ado Isa Gwanja ya bayyana cewa babu wata sauran wayewa data rage masa a fadin duniya. Rahoton DABO FM ya bayyana mawakin yayi …
Wani zai iya yin matukar mamaki idan aka tareshi gami da yi masa tambayar ‘shin daga balagarka zuwa yanzu wace riba ka ci a rayuwarka? Wata kila zai yi kokari …
Da dumi-dumi: An ga diyar dan Majalissar Kano da aka yi garkuwa da ita
An samu nasarar samun ‘yar gidan, Hon Murtala Musa Kore, dan majalissa mai wakilar karamar hukumar Dambatta a majalissar jihar Kano, a daren ranar Talata, DABO FM ta tabbatar. A …
Tallafin Kwabid-19: Jigawa ta karbi tirela 110 na kayan abinci daga gwamnatin tarayya
Tallafin Kwabid-19: Gwamnatin Jihar Jigawa ta karbi kayan abinci tirela 110 daga cikin tireloli 150 da gwamnatin tarayya ta bayar gudummawa domin rage radadin Koronabairas. Gwamnan jihar, Muhammadu Badaru Abubakar …
Gwamnan jihar Borno farfesa Babagana Umara Zulum zai tantance malaman makarantun firamare matakin farko. Babagana Zulum ya bayyana haka ne a yayin zama da ya gudanar da mahukunta kan sha’anin …
NDDC: Na jinjinawa wa Kwankwaso, Sarki a dumukradiyya – Tsohon Kwamishinan Ganduje
Tsohon kwamishinan aiyuka na jihar Kano, Mu’az Magaji ya jinjinawa tsohon gwamna, Rabiu Musa Kwankwaso wajen kwazon da ya nuna na dankwafar da mukaminsa a hukumar Neja Delta domin almundahanar …
Kwana 355 da ɗaukewar ‘babu gaira babu dalili’ da aka yi wa Abu Hanifa Dadiyata
Matashi Abubakar Idris Dadiyata ya cika kwanaki 355 tin bayan da wasu da ba a san ko su waye ba su ka ɗauke matashin har gida. Zuwa yanzu, dangin matashin …
Rarara ya yi ganawar sirri da Dr Pantami da Dr Zainab Ahmad a Abuja
Fitaccen mawakin siyasa a arewacin Najeriya, Dauda Adamu Rarara ya yi ganawar sirri da babban Ministan Sadarwa, Dr Isa Ali Pantami a ofishin ministan dake birnin Abuja a ranar Litinin, …
Mawakiya Maryam A. Baba ‘Sangandale’ ta kwanta matsananciyar rashin lafiya
An kwantar da fitacciyar mawakiyar Hausa, Maryam A Baba da aka fi sani da ‘Sangandale’ a asibiti sakamakon matsananciyar rashin lafiya. Da yake fitar da labarin, abokin sana’arta, jarumi Abba …
Tabar wiwi na iya zama sahihin maganin da zai kauda cutar Korona -Binciken Masana
Binciken kwararru na hadin gwiwa daga Jami’ar Nebraska tare da Kwalejin binciken halittu ta Texas (Texas Biomedical Research Institute) ya bukaci da a sanya tabar wiwi cikin magunguna da kan …
Kano: Bayan lashe biliyan 4.5, Gadar Dangi za ta kara lashe miliyan 724 ta fidda magudanar ruwa
Gwamnatin jihar Kano ta zartar da karin kashe naira miliyan 724,181,938.65 a gagarumin ginin gadar sama data kasa wadda take aiwatarwa a shatale-talen Dangi. DABO FM ta tattara cewa kamfanin Triacta …
Haramun ne siyar da karan ‘Taba Sigari’ guda daya a Najeriya, sai dai kwali
Gwamnatin Najeriya ta haramta siyar da tabar sigari a dai-dai a dukkanin inda aka sahale a siyar da taba, sai dai a siyar da kwalin gaba daya. Gwamnatin tayi dokar …
An samu fashewar wani abu da ake tunanin Bam ‘IED Bomb’ ne a kauyen Yammama dake karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina. Rahotanni sun ce abin fashewar ya tashi ne …
Najeriya za ta samar da ayyukanyi 250,000 tare da samun kudin shiga na dalar Amurka miliyan 500 a shekara daya ta hanyar hakar gwal. Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ne ya …
Yadda wasu ‘yan Zamfara su ke taimaka wa ‘yan Bindiga da masu satar Shanu
Alhaji Ibrahim Bello, Sarkin Gusau, ya zargi wasu ‘yan jihar Zamfara da taimakawa ‘yan bindiga, barayin shanu da masu garkuwa da mutane. Sarkin ya ce wasu ‘yan jihar suna taimakawa …
Gwamnati kasar Amurka ta nemi wasu wasu ‘yan Najeriya sama da 370 da su fice su bar kasar bisa karya wasu dokokin kasar. Cikin laifukan da gwamnatin kasar ta ce …
Asibitin koyarwa na Jami’ar Ahmdu Bello ya himmatu wurin bunkasa sha’anin kiwon lafiya a Najeriya
Yanzu haka asibitin koyarwa na Jami’ar Ahmadu Bello da ke Shika Zariya ta dukufa wurin bunkasa kiwon lafiyar al’umma, da zama daya tamkar da dubu wurin gudanar da harkokin ta …
