Bayan wasu jaridun kasar nan sun bayyana cewa dan uwan shugaban kasa, Muhammadu Buhari wato Mallam Mammam Daura an dauke shi cikin gaggawa zuwa kasar Burtaniya domin rashin lafiyarsa ta …
Labarai
-
Labarai
Ba a ga jinjirin watan Muharram a Najeriya ba – Kwamitin ganin wata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKwamitin ganin wata na Sarkin Musulmin Najeriya ya ce bai samu sahihin rahotan ganin jinjirin watan Muharram a fadin Najeriya ba. Kwamitin ya ce ranar Alhamis da ta yi dai …
-
An samu nasarar chafke wani fasto mai suna Juna Gangas bayan ya boye yarinya, Sadiya Idris kimanin shekaru 7 a hannun sa tare da mayar da ita addinin kiristanci. DABO …
-
Shugaban Cibiyar binciken sinadarai ta Kasa da ke Zaria wato National research institute for chemical technology (NARICT) Farfesa Joeffry T Barminas, ya jaddada kudirin Cibiyar sa na cigaba da taya …
-
Rundunar Yan sanda ta Jihar Jigawa, reshen karamar hukumar Mallam MAdorisun yi nasarar cafke wad’ansu mutane da zargin su ne su ka kai farmaki ga mahaifiyar shugaban Karamar Hukumar Malam …
-
Ranar 15 ga Agusta kowacce shekara, rana ce da kasar Indiya ke murnar samun ‘yancin Kai daga turawan mulkin mallaka na kasar Burtaniya. A yau 15 ga Agusta 2020, kasar …
-
-
Rundunar ‘yan sanda Najeriya a jihar RIbas ta kama wani magidanci da zargin cefanar da jaririnsa jim kadan bayan mai dakinsa ta haifa masa shi. Rahotanni sun ce mutumin da …
-
Labarai
Kotu ta yanke wa tsoho mai shekara 70 hukuncin kisa kan laifin fyade
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar kotun Musulunci dake jihar Kano, ta yanke wa wani tsoho mai shekaru 70 hukuncin kisa bayan kamashi da laifin fyade. Kotun ta kama tsohon da laifin yi wa yarinya …
-
Labarai
An fara mayar wa Malamai kudaden da Ali Baba Agama Lafiya ya ‘zaftare’ musu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar karfe korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, ta fara mayar wa da malaman da mai bawa gwamna shawara kan harkokin addinai ya zaftare musu …
-
Labarai
Gwamnatin tarayya za ta kashe tiriliyan 2.3 wajen samar da lantarki a kauyukan Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMataimakin shugaban Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya za ta kashe kimanin Naira titiliyan 2.3 domin samar da hasken lantarki a kauyukan Najeriya a karkashin shirin Solar …
-
Labarai
Gwamnonin Arewa sun yi kira da a soke Kwangilolin tituna da ba a kammala ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGamayyar gwamonin arewacin Najeriya sun yi ga gwamnatin tarayya da ta gintse kwangiloli na aiki tituna da ta wandanda ba a kammala ba daga hannun ‘yan kwangila. Kungiyar gwamnonin arewa …
-
DuniyaLabarai
Fashewar abubuwa: Firaministan, Ministoci da ‘yan Majalissu a kasar Lebanon sun ajiye mukamansu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSakamakon hadarin fashewar wasu abubuwa a kasar Lebanon a makon da ya gabata, Firaministan kasar, Hassan Diab ya ayyana sauka daga jagorantar shugabanci a kasar. Kazalika wasu daga Ministoci da …
-
Shugaban majalisar dattijai, Ahmed Lawan, Adamu Bulkachuwa (APC, Bauchi) tare da tsohon gwamnan jihar Kano, sanata Ibrahim Shekarau (APC, Kano) na cikin ‘yan majalisar da suka shekara guda cif ba …
-
Gidauniyar masoya Muhammadu Sanusi II ta bayyana labarin da yake yawo a kafafan yada labarai ba gaskiya bane, cewa ‘an nada tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi a matsayin Kahalifan Tijjaniyya.’ …
-
Bayan yanke wa wani mawaki hukuncin kisa ta hanyar rataya, babbar kotun shari’ar musulinci ta yanke wa wani mutum shekaru 10 a gidan kaso bayan yiwa Ubangiji izgili a bainar …
-
Babbar kotun shari’ar musulinci dake Hausawa Filin Hockey a jihar Kano ta yankewa wani matshi mai shekara 22 hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa batanci ga fiyayyen halitta, Annabi Muhammad …
-
Kiwon LafiyaLabarai
Idan mafadin magana wawa ne, mai ji ba wawa bane – Martanin Sadiya kan yada labarun bogi a kan ta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar Ministar ma’aikatar ayyukan jinkai da bala’i a Najeriya, Hajiya Sadiya Umar Faruk ta koka kan yadda ta ce ake yada labaran karya a kan maganganun da bata fada ba. …
-
Gwamnan Bauchi, Dr Bala Muhammad ya tabbatar da nadin Balaraba Ibrahim a matsayin mai bashi shawara a kan walwalar mata zaurawa da ‘yammata marasa aure. Rahoton DABO FM ya bayyana …
-
BincikeLabarai
Ana zargin hadimin Ganduje, Alibaba da yin sama da fadin miliyan 16 na addu’ar Korona
An zargi mai bawa gwamna, Abdullahi Umar Ganduje shawara akan harkar addinai, Alibaba Agama Lafiya Fagge da sama da fadin naira miliyan 16 hasafi ga malamai da sukayi addu’a a …
