Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa a yau alhamis gamayyar kungiyoyi fiye da 35 sunyi kira da ya tsige Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi ba tare da …
Labarai
-
Labarai
Kungiyoyin ‘masu kishin Kano’ guda 35 sun nemi in ya sauke Sarki Sunusi – Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana yacce wasu kungiyoyin wanda suke kiran kansu da ‘yan kishin Kano, sun aike da buktarsu don neman ya tsige Sarkin Kano, …
-
BincikeLabaraiRa'ayoyi
Adadin ‘yan Najeriya dake son satar kudin kasa yafi na wadanda suka sace da masu sata a yanzu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShuwagabannin Najeriya, sun kasancewa daga cikin shuwagabanni mafi zarra a wajen yi wa asusun kasa ta’annati a fadin duniya. Satar miliyoyin kudade ya zama tamkar wutar lantarki a kasashen turai …
-
Labarai
Sarakunan Kano guda 5 basu gaisa da juna ba a taron da ya tilasta haduwarsu gaba daya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSarakunan dake karkashin Majalissar Sarakunan ta Kano, sun hadu a wajen taron yaye daliban makarantar koyar da aikin dan sanda da take garin Wudil a jihar Kano. Taron dai ya …
-
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle Muradun ya bi gida gida da tallafin naira dubu dari biyar ga kowanne talaka da Allah ya tsaga da rabonsa a cikin garin Gusau dake …
-
BincikeLabarai
Kudin yi wa Majalissa kwaskwarima zai ishi gina ajujuwan zamani guda 10,360
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKudade da aka ware na Naira biliya 37 domin gyaran Majalissar Najeriya wanda ya janyo cece-kuce tsakanin al’umma kasar musamman masana da suke ganin an saka koko ba’a masakinshi ba. …
-
Labarai
Bayan furucin El-Rufa’i na ikirarin samun tsaro, anyi garkuwa da dagacin Birnin Gwari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYan bindiga sunyi garkuwa da Hakimin Birnin Gwari, Yusuf Abubakar a kan titin Birnin Gwari zuwa Kaduna a ranar Laraba. Daily Nigerian ta rawaito cewa an sace hakimin tare da …
-
Labarai
Bayan rahotan Dabo FM, wata gidauniya za ta kai dauki zuwa Makarantar Firamare ta garin Garo
by Raihana Musaby Raihana MusaWata gidauniyar jinkai mai sunan, Hadeeyatul Khair Foundation, da wasu matasan mata a jihar Kano ke jagoranta, sun shirya baiwa makarantar Firamaren dukkanin abinda take bukata. Hakan na zuwa ne …
-
Sanata Benjamin Uwajumogu mai wakiltar Arewacin jihar Imo ya rasu a yau Laraba. Da yake tabbatar da al’amarin, Sanata Rochas Okrocha, ya bayyana cewa Sanata Benjamin ya rasu ne bayan …
-
Labarai
Buhari ya amince da bukatar kamfanin Hyundai na fara kera Motoci a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Buhari ya bayyana cewa zasu hana hannu tare da bawa kamfanin Hyundai damar fara kera motoci tare da gyaran matatun mai Najeriya. DABO FM ta tattara cewa shugaba Buhari …
-
LabaraiSiyasa
Kotun koli ta kori hukuncin kotun daukaka kara, ta tabbatar da gwamnan PDP
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun kolin Najeriya ta kori hukuncin kotun daukaka kara na zaben gwamnan jihar Oyo, ta tabbatar da gwamnan Makinde a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar. Kotun wacce ta …
-
Labarai
Matasa sama da miliyan 100 basu da ayyukanyi na kirki – Gwamnatin tarayya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayyar Najeriya ta hannun Ministan Kwadago da ayyukanyi, Mista Chris Ngige, ta bayyana alkaluman matasan Najeriya dake fama da rashin ayyukanyi na kwarai. Minstan ya bayyana haka ne a …
-
Labarai
Dalibi ya raba wa tsoffin malamanshi na Sakandire motocin kece raini da dubunnan Nairori
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSashin Hausa na Legit.ng ya rawaici cewa; “Kimanin kwanaki 10 da suka gabata ne aka yi bikin murnar cikar kwalejin gwamnatin tarayya dake garin Daura jahar Katsina (FGC Daura) shekaru …
-
Shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan kasafin kudin shekarar 2020 a yau Talata, 17 ga watan Disambar 2019. A yau ne dai shugaban yake cika shekaru 77 a duniya, …
-
Labarai
Majalissar Tarayya tana duba yiwuwar mayar da wa’adin mulki tsawon shekaru 6
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar wakilan Najeriya ta fara duba yiwuwar yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya kwaskwarima akan wa’adin da shugaban kasa da gwamnoni suke yi a kan mulki. Majalissar ta raja’a kan …
-
Labarai
Kotun da ta jinginar da kirkirar sabuwar Majalissar Sarakunan jihar Kano, ta janye hukuncinta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban mai shari’a, Ahmad Tijjani Bodamasi na babbar Kotun jihar Kano, ya janye hukuncin da yayi a baya na dakatar da kirkirar sabuwar Majalissar jihar Kano da gwamna Ganduje yayi. …
-
Labarai
Ba zan bari kuyi zalunci a zaben 2023 ba – Buhari ya fada wa masu madafun iko
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari yayi alwashin tsage dantse wajen ganin ba’ayi zalunci a zaben 2023 da za’ayi ba. Shugaban yayi kira da ‘yan siyasa da suke da ra’ayin fitowa zabe da …
-
Da misalin karfe 2:00 na dare ranar Lahadi, wasu da ake zargin yan daban siyasa ne , sun je garin Gwadangaji dake jihar Kebbi suka dauko Mawaki Bello Bala Aljannare …
-
Babban malamin addinin musulunci kuma tsohon kwamandan Hisba ta jihar Kano, Malam Aminu Daurawa ya bayyana cewa gwamnata tasa an dena ganin darajar sarakuna. Rahoton mu na nan Dabo FM …
-
Labarai
Fashewar tukunyar ‘Gas’ ta hallaka wasu ‘yan uwa su 8 har lahira a jihar Katsina
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGobara ta cinye wasu ‘yan uwa takwas. Wutar da ta tashi da misalin karfe 5 na yamma ranar Asabar a garin Dan Musa na karamar hukumar Dan Musa, ta yi …
