Biyo bayan labaran mutuwar tsohon shugaban Najeriya Janar Ibrahim Badamasi Babangida da yayi ta yawo a shafiyar yau 15 ga watan Disamba, ta tabbatar labarin babu gaskiya a ciki. Wasu …
Labarai
-
Labarai
Zamu yanke wutar da muke baku idan baku biya kudi ba – Najeriya ta fada wa Nijar, Togo da Benin
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayya Najeriya ta alkauranta yanke wutar Lantarki da take bawa kashen Nijar, Togo, da Benin idan har basu biya bashin da ake binsu na dala miliyan 16 ba. Shugaban …
-
Babban Limamin Darikar Angilikan na Mabiya addinin Kirista da ke Garin Zariya, Abiodun Ogunyemi, ya sake yin magana game da gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai. Rahoton Dabo FM na Jaridar …
-
LabaraiTarihi
Aminu Ado Bayero ya tsige jigo a jihadin Shehu Bn Fodio wanda ya nada marigayi Ado Bayero sarki
Biyo bayan sanarwa da ta gabata daga Masarautar Bichi ta jihar Kano bisa tsige wasu hakimai guda 5 (dake karkashin Masarautar kamar yacce sabuwar dokar Sarakunan jihar ta tanada) bisa …
-
-
Majalisa masarautar bichi ta cire hakiman da basuyi mubayi’a ba ga Sarkin Bichi Alhaji Aminu Ado Bayero, a zaman ta na yau data gudanar a fadar masarautar Bichi. Masarautar ta …
-
LabaraiNishadi
Shugaban Majalissar Dattijai ya baiwa jarumi Mustapha Nabruska mukami
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSashin labarai na kamfanin haska fina-finan Hausa, Northflix ya bayyana cewa; Shugaban majalisar dattijai Sanata Ahmad Lawal ya ba wa jarumin fina-finan Hausa Mustapha Nabraska mukamin mai ba shi shawara …
-
Kungiyar kwadago ta bayyana cewa tun bayan zartar da mafi karancin albashi na N30,000 wata 8 da suka wuce, jihohi 5 ne kawai ke biyan sabon albashin. Rahoton Dabo FM …
-
Tin bayan da jarumar wasan hausa ta fitar da wasu hotuna na bikin cikar ta shekaru 26 da haihuwa mutane suka ringa Allah wadai da shigar da tayi. Jarumi Musa …
-
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya mayarwa jaridar ThePunch da martani bayan ta zargi Buhari da mulkin kama karya tare da fakewa da damukuradiyya. Dabo FM ta jiyo Yahaya Bello …
-
Labarai
‘Yan biki sun zama masu karbar ta’aziyyar Amarya bayan ta fada Rijiya a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA garin Gajaja na karamar hukumar Dambatta dake jihar Kano, wata Amarya mai suna Fatima, ta fada rijiya jiya Laraba, kwana daya kafin daurin auren ta. Sashin Hausa na BBC …
-
Jigo a jam’iyyar APC ta jihar Zamfara, Sanata Kabir Marafa ya nesanta kansa daga taron ‘yan takarkarun gwamna na jihar wato G-8, wanda Abdulaziz Yari ya kira. Rahotan Dabo FM …
-
A garin Gaya dake jihar Kano, wani magidanci ya hallaka dan da ya haifa ta hanyar sanya masa Shinkafar Bera. Magidancin mai suna Musbahu, ya amsa tabbacin shine wanda ya …
-
Gwamnan jihar Kaduna, Mal Nasiru El-Rufai ya bayyana cewa, a yanzu haka duk fadin Najeriya babu babbar haya da ke da tsaron hanyar Kaduna zuwa Abuja. Dabo FM ta jiyo …
-
Tun a cikin watan Oktoba ne tsamin dangantaka ya tsananta tsakanin iyalan Mamman Daura da A’isha Buhari bayan ta dawo daga balaguron watanni biyu daga Turai. Wani faifan bidiyo da …
-
Labarai
Kotu ta sake dakatar da Ganduje akan kirkirar sabuwar Majalissar Sarkunan Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata babbar kotu a jihar Kano wacce mai shari’a A.T Badamasi yake jagoranta ta dakatar da gwamnatin jihar Kano daga wanzar da kirkirar sabuwar Majlissar Sarakunan jihar Kano. A cikin …
-
Wani mutumin Dutsin-ma a ta jihar Kaatsina ya sanya ranar rada sabon sunan sa bayan ya canza daga Buhari zuwa Sulaiman. Wannan ya biyo bayan abinda ya kira yaudara da …
-
Rikici ya barke tsakanin tsoffin Gwamnonin Sokoto a filin jirgin sama na Sultan Abubakar III dake garin Sokoto wato Attahiru Bafarawa da Sanata Wamakko a ranar Litinin. Wamakko dai shine …
-
Babbar kotun tarayya dake jihar Kano ta sanya ranar 17 ga watan nan domin fara sauraron karar da masu nada Sarki suka shigar. Karar dai na kalubantar kafa sabuwar dokar …
-
Labarai
Wani Kamfanin maganin kashe kwari ya dauki mutumin da Tusarshi take kashe sauro
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJoe Rwamirana, mai shekaru 48 dake da zama a birnin Kampala na kasar Uganda, ya fara samun miliyoyin kudade bayan da kamfanunuwan maganin kwari suka gane ‘Tusarshi’ tana kashe Saura …
