Musa Kwankwaso, mahaifin Sanata Kwankwaso kuma hakimin garin Madobi ya mika wuya ga sabon Sarkin yankin Karaye. Tawagar mahaifin Kwankwaso, ta kaiwa sabon Sarkin Karaye ziyarar jaddada goyon baya. Hakan …
Labarai
-
Labarai
Buhari ya bada kyautar magani, gidan sauro, kayyakin gwaje-gwaje da dala 500,000 ga kasar Malawi.
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin Najeriya karkashin jagorancin shugaba Muhammadu Buhari ta sake bada kyautar kudi, dalar amurka 500,000 da kayayyakin gwaje-gwaje ga kasar Malawi. Kayayyakin sun hada da magunguna da nauyinsu ya kai …
-
Labarai
Mutanen Gama su fara koka wa kan ayyukan da Gwamnati taki cigaba da yi a yankin
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMazauna unguwar Gama daka Kano sun koka kan ayyukan da Gwamnan Kano ya fara kuma bai kammala ba yayin zaben cike gurbi a mazabar da akai a yayin zaben 2019 …
-
Zainab Aliyu ta dawo gida Najeriya ne bayan ta shafe fiye da watanni hudu a tsare a wajen hukumomi Saudiyya. Ta dawo kasar ne a safiyar Litinin 13 ga watan …
-
Labarai
Sarkin Kano, Muhammad Sunusi II ya dawo Najeriya bayan shafe kwanaki a Birtaniya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai Daraja ta daya, Sarkin kasar Kano, mai martaba Muhammad Sunusi II ya sauka a filin tashi da saukar jirage na Mal Aminu Kano a yau Lahadi, 12/05/2019. Dubban mutanen …
-
Labarai
Ganduje ya bijirewa umarnin Kotu, ya nada sarakuna 4 daya ƙirƙira
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBiyo bayan umarnin da wata kotu ta bayar na dakatar da nadin sarautar karin sarakuna 4 a jihar Kano, sai dai gwamnatin jihar ta keta umarnin inda tayi gaban kanta …
-
Wata babbar kotun jihar a Kano ta dakatar da yunkurin kirkiro sabbin masarautu a jihar Kano da Gwamna Ganduje yayi. Babbar kotun tayi wannan hukunci ne a yammacin ranar Juma’a.
-
Shashin Hausa na jaridar Premium Times ya rawaito cewa; “Gwamnan Kano Abdullahi Ganduje ya bayyana cewa shi ba sa’an Sarkin Kano Muhammadu Sanusi bane ko a tsarin dokar kasa. Ganduje …
-
Babban kwamandan hisbah na jihar Kano, Malam Aminu Ibrahim Daurawa ya ajiye aiki a hukumar a matsayinshi na kwamandan rundunar. Malamin tare da wasu abokanshi sun bada sanarwar ajiye aikin …
-
Labarai
Sarkin Kano ya samu aiki mai girma da daraja daga majalissar Dinkin Duniya ‘UN’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai martaba Sarkin Kano, Mallam Muhammadu Sunusi na biyu ya samu shiga cikin kwamitin masu rajin kare karni na majalissar dinkin duniya. Sarki Sunusi ya kasance dan Najeriya daya tilo …
-
Duba da karshen zangon mulkin gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele zuwa zango na biyu. Majiyoyi daga fadar gwamnatin tarayyar ta ce tini dai shugaba Muhammadu Buhari ya aike da …
-
Labarai
Matasan jihar Kano sun fara zanga-zangar kin amincewa da ƙarin masarautu 4 a jihar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMatasa a jihar Kano sun fito zanga-zangar ƙin amincewa da dokar karin masarautu 4 a jihar Kano. Ranar Litinin majalissar jihar Kano ta karbi kuduri daga wasu da aka kira …
-
Majalissar jihar Jigawa ta tsige kakakin majalissar Alhaji Isa Idris a yau Alhamis. Yan majalissa 20 ne daga cikin 30 na jihar suka tsige shi. Sauran Labarin na zuwa………
-
Labarai
Buhari ya kaddamar da kwamitin cigaban yankin Arewa maso Gabashin Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da sabon kwamiti a yau Laraba, 8/05/2019 domin cigaban yankin arewa maso gabashin Najeriya. Soja mai ritaya, Major-General Paul Tarfa ne zai jagoranci kwamatin. Shugaba …
-
Biyo bayan amincewa da kara yawan masarautu da majalissar jihar Kano tayi, darajar sarkin Kano, Muhammad Sunusi na Biyu zata ragu matuka, daga jagorancin kana nan hukumomi 44 zuwa 10 …
-
A zaman majalissar jihar Kano na yau Laraba, majalisssar ta tabbatar da kudirin samar da manyan masaurautu 4 a jihar. Kudirin da aka gabatar da a gaban Majaliisar ranar Litinin, …
-
Labarai
‘Yan Bindiga sun yanka mai unguwa a jihar Sokoto, sun harbe ‘dan sanda 1
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan Bindiga sun yanka mai unguwar garin Balle dake karamar hukumar Gudu a jihar Sokoto. Jaridar Daily Nigerian ta rawaito cewa wasu shaidun gani da ido sun bayyana cewa wasu …
-
Labarai
Shugaba Buhari ya amince da ginin sabuwar tashar jirgin ruwa a jihar Delta akan kudi dala biliyan 3.6
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban ministan harkokin sufuri, Mr Rotimi Amechi, yace gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaba Buhari ta aminta da tsabar kudi dalar amurka biliyan 3.9 domin ginin gadar jirgin ruwa a garin …
-
Labarai
Buhari ya fara bada mukamai ga wadanda ya sawa takun-kumi akan cin hanci da rashawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShashin Hausa na jaridar Premium Times ta rawaito cewa; ” Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da nada tsohon Ministan Cinikayya, Bello Maitama-Yusuf a matsayin daya daga cikin mambobin Hukumar Daraktocin …
-
Labarai
Kano: Ganduje yana yunkurin rage darajar sarautar Sarki Sunusi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamna jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje yana yunkurin ragewa mai martaba Sarkin Kano, Mallam Muhammadu SUnusi darajar Sarauta. Ganduje ya amince da bukatar dawo da matabar masarautu 4 dai dai …
