Dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf ya sha kayi a akwatin gidanshi. Akwatin ya hada dan takarar da shugaban jami’iyyar APC, Abdullahi Abbas. …
Zaben Gwamna: Mataimakin Ganduje ya sha kayi a akwatin gidanshi
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr Nasiru Yusuf Gawuna ya fadi a akwatin mazabarshi inda yake dangwala kuri’a a mazabarshi ta Magwan Ga yadda sakamakon ya kaya: APC: 197 PDP: …
Zababben sanatan Kano ta tsakiya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Mal Ibrahim Shekarau yayi rashin nasara a akwatin kofar gidanshi dake Giginyun karamar hukumar Nassarawa. Ga yadda sakamakon ya nuna. …
Zaben Gwamna: Dan takarar gwamnan PDP, Abba Kabir Yusuf ya kammala kada kuri’ar shi
Dan takarar gwamanan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf ya kammala kada kuri’arshi a mazabarshi dake karamar hukumar Gwale. Mazabar dan takarar itace mazabar shugaban jami’iyyar …
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya kammala kada tashi kuri’ar a mazabar shi dake garin Ganduje. A tare dashi akwai uwargidan gwamnan Haj Hafsat Abdullahi Umar Ganduje.
Zaben Gwamna: An kama wata mota cike da dan gwalallun kuri’u a jihar Kano
A cigaba da gudanar da zaben gwamnoni tare da ‘yan majalissun jiha a yau Asabar, jami’an tsaro sunyi arangama da wata mota cike da dangwallalliyar kuri’a a mazabar Magwan dake …
Zaben Gwamna: Jami’an tsaro sun damke wata mota dankare da kudade a Sokoto
A cigaba da gudanar da zaben gwamnoni hadi dana ‘yan majalissun jiha, jami’an tsaro sun damke wata babbar mota wacce take cike da kudi. Jami’an tsaro hadi dana hukumar EFFC …
Zaben2019: INEC ta dage zabe a jihar Adamawa bisa mutuwar ‘dan takara
Hukumar zabe ta INEC ta dage gudanar da zaben ‘yan majalissun jiha a wani shashi na jihar Adamawa bisa rasuwar Adamu Kwanate. Kwanate dan jami’iiyar APC ya rasu ne yayin …
Zaben Gwamna: Shugaba Buhari ya kammala kada kuri’arshi a mazabarshi dake Daura
Da misalin karfe 8:50 na safe shugaba Muhammadu Buhari tare da uwargidsanshi, Haj Aisha Muhammadu Buhari suka kammala kada kuri’arsu a zaben gwamnan da ake gudanarwa yau Asabar a fadin …
Zaben Gwamna: Wasu bata gari sun cinnawa ofishin INEC wuta a jihar Benue
Wasu bata gari da ba’a san ko suwaye su ba, sun cinnawa ofishin hukumar zabe ta INEC wuta dake jihar Benue. Matasan sun sakawa ofishin wuta ne kafin a raba …
Zaben Gwamna: Kotu ta umarci INEC ta cire sunan dan takarar gwamnan APC a jihar Akwa Ibom
Wata babar kotu da ke da zama a tarayyar Abuja ta umarci hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC data cire sunan dan takarar gwamnan jam’iyyar APC na jihar Akwa …
Ya kamata ace a kullum hankali da ilimi su ne jagorori gurin aiwatar da rayuwar mu ta yau da gobe, democradiya ta bamu damar yin za6e ne domin mu zakulo …
Katsina: ‘Yan bindiga sun sace surukar gwamnan jihar Katsina, Masari
A safiyar yau wasu ‘yan bindiga da ba’asan ko suwaye ba suka sace mahaifiyar matar gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari. Rahotanni sun nuna miyagun da suka sace matar sunyi …
Budaddiyar wasika ga Dr Rabiu Kwankwaso, Daga Comr. Muzakkir Rabi’u
Assalamu Alaikum,Tareda Girmamawa nake Rubuta maka wannan budaddiyar Wasika a gare ka domin tunasar dakai wasu muhimman batutuwa na Siyasa daka manta dasu. A ‘Yan kwanakin Nan najika Kanata magana …
Murnar Lashe Zaben Buhari: Matashin daya fara tattaki daga Kebbi zuwa Abuja domin taya Buhari murna
Wani matashi dan shekara 25 mai suna Tukur Aliyu, ya fara tattakin nuna murnar nasarar lashe zaben shugaban kasa Muhammadu Buhari karo na biyu, daga jihar Kebbi zuwan birnin Abuja. …
Munada Shugaban Ƙasa, ‘Yan sanda da Sojoji, ko PDP taci zaɓen Gwamna sai mun ƙwace – Abdullahi Abbas
Shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas yayi wasu kausasan kalamai akan abokin hamayyarsu, tsohon gwamnan jihar Kano Engr Rabi’u Kwankwaso tare da dan takarar gwamnan jihar kano karkashin …
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje yace da zarar alkaluma sun nuna wanda zaiyi nasara a zaben gwamnoni da za’a gudanar ranar Asabar, nan take bada wani bata lokaci …
Zaben Gwamnoni: Ku zabi gwamnonin da jam’iyyar APC ta tsayar takara kawai – Buhari
Zababben shugaban kasar Najeriya, shugaba Muhammadu Buhari yayi kira ga ‘Yan Najeriya da su sake fitowa ranar Asabar domin zaben gwamnonin. Shugaba Buhari ya kuma yi kira da al’ummar Najeriya …
Mahaifiyar shahararren malamin addinin Islama, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ta rasu. Mahaifiyar Daurawa ta rasu ne a yau Alhamis 29 ga watan Jumada Akhir shekarar 1440. Za’ayi jana’izarta a gidan …
Mai girma gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya kalubalanci tsohon gwamna Sen Rabi’u Kwankwaso daya fito da takardar kammala makarantar firamaren da yayi. Gwamna Ganduje ya karada cewa …
