Matashin daya sha ruwan kwata domin nuna farinciki ga nasarar shugaba Muhammadu Buhari bai mutu ba. Wasu daga cikin manyan shafunan yada labarai a Najeriya irinsu Legit Ng da The …
Ko kasan Victor Odungide, Wanda yayi iƙirarin kashe shugaba Buhari idan har ya zarce?
A kwanakin bayan gaf da gudanar da zaben shugaban kasar Najeriya, wani matashi mai suna Victor Odungide yayi furucin da yayi nuni da son ya kashe shugaba Muhammadu Buhari. Victor …
Babbar hukumar zabe ta kasa INEC ta karyata wasu zarge-zarge da akeyi mata na shirin dakatar da amfanin da na’urar card reader a zaben gwamnonin da za’a gudanar ranar Asabar …
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Chief Olusegun Obasanjo yace bazai taba dena sukar shugaba Muhammadu Buhari ba har sai ya fara yin abu na daidai. Obasanjo yace babu wata matsala tsakaninshi …
Matashin daya sha ruwan Kwata saboda murnar cin zaben Buhari ya rasu
A dai dai lokacin da shugaba Muhammadu Buhari ya samu nasarar cin zabe karo na biyu, matasa daga bangarori daban daban musamman mutanen arewa sun nuna farincikinsu ta hanyoyi daban …
‘Yan takarar shugaban kasa 39 sun roki Atiku ya janye kudirin zuwa Kotu
Daga cikin ‘yan takarkaru kusan 100 da suka nemi tsayawa shugabancin kasa Najeriya, 39 daga ciki sun bukaci dan takarar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar daya janye kudirinshi na zuwa …
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi kira ga al’ummar Najeriya da su tabbata sun zani nagartattun mutane a kowace jam’iyya suka tsaya neman takara. Shugaban yayi wannan kira ne a wata …
Taskar Matasa: Ga wanda suke tunani mai kyau, Daga Umar Aliyu Fagge
A sati biyun da suka shude ne alummar Najeriya suka fito domin kada kuri’ar su ga mutumin da suka ga ya dace ya mulke su a matakin shugaban kasa, sanatoci, …
Har yanzu Abba Kabir Yusuf muka sani a matsayin dan takarar gwamnan PDP – INEC
A yammacin yau na ranar alhamis, wata babbar katu dake zaune a jihar Kaduna, ta tabbatar da ingancin zaben cikin gida da jami’iyyar PDP ta gudanar na fidda dan takarar …
Abba Kabir Yusuf ne sahihin dan takarar jami’iyyar PDP – PDP Kano
Bayan raɗe-raɗin da yayi yawo a kafafen sadarwa dama wasu manyan jaridun Najeriya na cire sunan dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf. Saidai …
Kotu ta cire sunan Abba Kabir Yusuf a matsayin dan takarar gwamnan jihar Kano na jami’iyyar PDP
Wata Kotu mai zaman kanta a jihar Kano ta ruguje Abba Kabir Yusuf a matsayin dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP. Mai shari’a Justice Lowis Allagoa ya …
A ‘yan kwanakin nan tin bayan kammala zaben shugaban kasa da ‘yan majalissar dattitai da wakilan, labarai suke ta yawo a kafafen sada zumunta na cewa Sambo Dasuki ya rasu. …
Wallahi munyi aringizon ƙiri’u a Kano, – Wani Jagoran APC a Kano
Wani faifan murya daya dauki hankalin al’umma musamman yan jami’iyyar PDP a jihar Kano, faifan muryar da ake zargin muryar wani jigo ne a jami’iyyar APC dayin waya tare da …
Daga kasar Nijar, wasu dalibai sun nuna murnar su ga nasarar Buhari
A cigaba da nuna farinciki ga samun nasarar shugaban Muhammadu Buhari da ake tayi a cikin kasa Najeriya dama sauran sassan duniya inda ‘yan Najeriya suke zaune a wadancen kasashe, …
Allah yayi wa dan majalissar tarayya mai wakiltar karamar hukumar Mubi ta Kudu, Hon Abdurrahman Abubakar a jiya Asabar. Rasuwar Hon Abubakar ta biyo baya mako daya bayan zabenshi da …
Zaben2019: Wasu ‘yan Najeriya mazauna kasar Indiya, sun bayyana murnarsu ga nasarar Buhari
A cigaba da nuna murna da farinciki da samun nasarar shugaba Muhammadu Buhari, wasu daliban Najeriya dake karatu a kasar Indiya sun bayyana irin nasu farinciki. Tattakin da suka gudanar …
Sanin kowa ne cewa ilimi shi ne jigon rayuwar alumma a kowane matakin rayuwa, babu wata alkarya da zata samu cigaba ko kuma ta zama abin kwatance a idon duniya …
Wasu mata da adadinsu ya kai miliyan biyu sun fito zanga zangar lumana domin rokon tsohon dan takarar shugabancin kasa karkashin jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar daya janye kalamanshi da …
Zababben shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari yace zangon mulkinshi na biyu zai fi tsanani. Shugaba Buhari yayi wannan furuci jiya, a wata ganawa da yayi da mukarraban gwamnatinshi a fadar …
A cigaba da jan hankalin al’ummar Najeriya musamman mutane na arewaci akan siyarda ‘yancin da dokar kasa ta baiwa kowa. Muna kara godiya ga Allah, daya sa muka ga zaben …
