Mataimakin shugaban Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya za ta kashe kimanin Naira titiliyan 2.3 domin samar da hasken lantarki a kauyukan Najeriya a karkashin shirin Solar …
Gwamnonin Arewa sun yi kira da a soke Kwangilolin tituna da ba a kammala ba
Gamayyar gwamonin arewacin Najeriya sun yi ga gwamnatin tarayya da ta gintse kwangiloli na aiki tituna da ta wandanda ba a kammala ba daga hannun ‘yan kwangila. Kungiyar gwamnonin arewa …
Fashewar abubuwa: Firaministan, Ministoci da ‘yan Majalissu a kasar Lebanon sun ajiye mukamansu
Sakamakon hadarin fashewar wasu abubuwa a kasar Lebanon a makon da ya gabata, Firaministan kasar, Hassan Diab ya ayyana sauka daga jagorantar shugabanci a kasar. Kazalika wasu daga Ministoci da …
Shekarau, Ahmed Lawan na daga cikin sanatoci 10 dake dumama kujera
Shugaban majalisar dattijai, Ahmed Lawan, Adamu Bulkachuwa (APC, Bauchi) tare da tsohon gwamnan jihar Kano, sanata Ibrahim Shekarau (APC, Kano) na cikin ‘yan majalisar da suka shekara guda cif ba …
Gidauniyar masoya Muhammadu Sanusi II ta bayyana labarin da yake yawo a kafafan yada labarai ba gaskiya bane, cewa ‘an nada tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi a matsayin Kahalifan Tijjaniyya.’ …
Tarihin gwagwarmayar jam’iyyar Nepu daga Muktar Mudi Spikin Ganin karɓuwar NEPU ga talakawan duk Arewanci Najeriya, turawa da sarakunan gargajiya su ka tashi haiƙan sai sun daƙile tafiyar. Hanyoyin da …
An kuma yanke wa wani da ya yiwa Allah SWA izgili shekaru 10 a gidan yari
Bayan yanke wa wani mawaki hukuncin kisa ta hanyar rataya, babbar kotun shari’ar musulinci ta yanke wa wani mutum shekaru 10 a gidan kaso bayan yiwa Ubangiji izgili a bainar …
Batanci ga Annabi: Kotu a Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wani mawaki
Babbar kotun shari’ar musulinci dake Hausawa Filin Hockey a jihar Kano ta yankewa wani matshi mai shekara 22 hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa batanci ga fiyayyen halitta, Annabi Muhammad …
Idan mafadin magana wawa ne, mai ji ba wawa bane – Martanin Sadiya kan yada labarun bogi a kan ta
Babbar Ministar ma’aikatar ayyukan jinkai da bala’i a Najeriya, Hajiya Sadiya Umar Faruk ta koka kan yadda ta ce ake yada labaran karya a kan maganganun da bata fada ba. …
Gwamnan Bauchi ya nada mai bashi shawara a kan walwalar zawarawa da ‘yammata
Gwamnan Bauchi, Dr Bala Muhammad ya tabbatar da nadin Balaraba Ibrahim a matsayin mai bashi shawara a kan walwalar mata zaurawa da ‘yammata marasa aure. Rahoton DABO FM ya bayyana …
Ana zargin hadimin Ganduje, Alibaba da yin sama da fadin miliyan 16 na addu’ar Korona
An zargi mai bawa gwamna, Abdullahi Umar Ganduje shawara akan harkar addinai, Alibaba Agama Lafiya Fagge da sama da fadin naira miliyan 16 hasafi ga malamai da sukayi addu’a a …
Kaduna: Tsaffin daliban ajin karatu na 2011 a kwalejin Alhudahuda sun gudanar da taro
A Litinin din da ta gabata ne, tsaffin daliban ajin karatu na 2011 na kwalejin Alhudahuda da ke Zariya suka gudanar da gagarumin taro domin gudanar da jawabai da kaddamar …
A kokarin ta na saukakawa al’ummar Jihar Kaduna saboda cutar Covid-19, Gwamnatin Jihar ta sanar da sassauci akan wuraren da suke biyan kudin shiga ga gwamnatin Jiha. Sanarwar hakan ta …
Kungiyar ‘Ina Mafita Al’umma’ ta yi shagalin Sallah tare da marayu, ta yanka musu raguna 250
Kungiyar Ina mafita Al-umm da ke Zariya Jihar kaduna, ta yi wa marayu 250 layya, tare da baiwa wasu iyayen marayun mata tallafin kudi N10,000 saboda su yi sana’a don …
An samu sabon ‘Dan Autan’ mawakan hip hop na Hausa bayan rasuwar ‘Lil Ameer’
Fitaccen mawakin Hausa Hip-hop, Amir Hassan dan asalin jihar Kano da ake yi wa lakabi da dan autan mawakan arewa da Allah ya yi wa rasuwa a shekarar 2017 ya …
Mun kashe miliyan 523 don ciyar ‘yan makaranta lokacin dokar kulle – Sadiya Faruk
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ta kashe Naira miliyan 523.3 domin ciyar da yara ‘yan makaranta a lokacin dokar kulle ta Koronabairas. Ministar ma’aikatar ayyukan jinkai da bala’i, Hajiya Sadiya …
Dubban al’ummar musulmi ne suka halarci raka’oi biyu na sallar idi babba a Masallacin idi na kofar doka Zariya. Sallar da aka fara da misalin karfe 9 na safe, bisa …
Ana cigaba da jimamin tashin tagwayen ‘Bom’ a Maiduguri a ranar jajiberin Sallah
Al’umma na cigaba da bayyana kaduwarsu da tashin wasu tagwayen ‘Bom’ a birnin Maiduguri na jihar Borno. Rahotanni sun tabbatar da cewa tagwayen bom din sun tashi a ranar Alhamis …
Ban taba zaton akwai takin zamani kamar na NARICT ba-Sarkin Noman Makarfi
An yi kira ga gwamnatoci a kowanne mataki da kungiyoyi masu zaman kan su da kuma kamfanonin gudanar da aikin gona su rika amfani da takin zamani da ake sarrafawa …
Babban limamin masallacin Juma’a, Sheikh Hamza Uba Kabawa ya fadakar da al’umma wasu taril falala har 8 ta ranar Arfat. Shehin malamin bayyanawa DABO FM mecece ita wannan rana ma …
